Manyan Labarai A Yau
Tawagar da ƙungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS), ta sake tura wa zuwa Nijar ba ta haɗu da shugaban gwamnatin sojojin ƙasar ba.
Rahotanni sun kawo cewa fusatattun matasa sun babbaka wani mutumi da ake zargi da sace-sacen yara a garin Lapai, hedkwatar karamar hukumar Lapai ta jihae Neja.
Hadimin gwamnan jihar Akwa Ibom ya fito fili ya musanta batun cewa jirgin saman gwamnatin jihar, har yanzu yana hannun tsohon gwamnan jihar, Udom Emmanuel.
Gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da nadin sabbin manyan daraktocin kiwon lafiya guda 11 a cibiyoyin kiwon lafiya ta darakta a fadin kasar.
Kasashen Burkina Faso da Mali masu ƙawance da Jamhuriyar Nijar sun aike da jiragen yaƙinsu zuwa Nijar domin taimaka wa ƙasar kan barazanar yaƙi da ECOWAS ke yi.
Kungiyar ISWAP ta aikewa takwararta na Boko Haram na Abubakar Shekau wasika, inda ta kalulanceta a kan su hadu a dajin Sambisa domin fafatawa a tsakaninsu.
Yankin Kudu maso Kudu na Najeriya yana da albarkatun man fetur wanda ke samarwa da ƙasar nan kuɗaɗen shiga. Sai dai mutanen yankin na rayuwa cikin talauci.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da sabon gargaɗi ga sojojin juyin mulkin Jamhuriyar Nijar. Shugaba Tinubu ya gargaɗi sojojin kan lafiyar Shugaba Bazoum.
Wata kungiyar arewa ta yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da majalisar dattawa da su gaggauta tabbatar da Mallam Nasir El-Rufai a matsayin minista.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari