Manyan Labarai A Yau
Wata matashiya yar Najeriya ta mutu a cikin jirgin Egypt Air a hanyarta ta zuwa Landan, kasar Birtaniya. Yan uwan marigayiyar sun koka kan rashin samun bayani.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya sha alwashin ƙwato kujerun sanatoci biyu da jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta rasa a hannun jam'iyyar PDP a jihar.
Ƴan bindiga waɗanda ake kyautata zaton ƴan daba ne sun salwantar da ran DPO na ƴan sanda a ƙaramar hukumar Ahoada ta Gabas a jihar Rivers, a wani artabu.
Fasto Naomi George, ta bayyana cewa nan da bada jimawa ba Peter Obi, ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), zai zama shugaban ƙasar nan.
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya koma bakin aiki a hukumance a ranar Alhamis, 8 ga watan Satumba bayan hutun jinya na watanni uku da ya tafi a kasar Jamus.
Wani matashi da aka yankewa hukuncin kisa, Mustapha Abubakar, ya rubuta wasika ga Gwamna Babagana Zulum, da ya sanya hannu kan hukuncin kisa da aka yanke masa.
Kotun sauraron kararrakin zabe ta jihar Bayelsa ta soke zaben mazabar tarayya ta Sagbama/Ekeremor, wanda ya kai ga Honorable tsige Fred Agbedi na jam’iyyar PDP.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun tarayya mai zama a Enugu ta tsige Sunday Nnamchi na jam'iyyar Labour Party daga kujerar dan majalisar tarayya.
A wasu jihohi ana dalabari za ayi ruwa kamar da bakin kwarya a Najeriya, sai kuma ga labarin annobar da aka jawo na cin kasa da aka samu wajen satar ma'adanai.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari