Malaman Makaranta
ASUU ta ce ta na fafutuka ne domin a gyara Jami’o’in Gwamnati. Malaman Jami'a sun sha alwashin jan yajin-aiki har sai an biya su duk albashinsu da su ke bi.
Gwamnatin Najeriya ta yi kaca-kaca da 'Yan ASUU a kan amfani da UTAS wajen biyan albashi a daidai lokacin da ASUU ta ke ganin yajin-aikin ya kusa zuwa karshe.
Za ku ji yadda zaman karshe na Malaman Jami’a da Gwamnati ta kaya. An yarda za a kammala biyan duk wasu kudin ASUU ke bi daga Mayun 2021 zuwa Fubrairun 2022.
Zanga-zangar #EndSARS ta sa Majalisa ta shiga taron gaggawa yanzu nan. Bayan nan an sake samun wata jihar da ta rufe mafi yawan Makarantun boko a makon nan.
Wani malami a Jami’ar tarayya da ke Birnin Kebbi, jihar Kebbi ya rasu a makon nan. Har yanzu ba a san wadanda su ka kashe wannan matashi ‘dan shekara 38 ba.
Ita kalendar 'Gregorian' an tsarata ne bisa lissafin shekarar haihuwar Jesus, yayin da ita kuma kalendar 'Coptic' an tsarata ne bisa lissafin daukar cikin Jesus
Jagororin ASUU za ta zauna da Gwamnati kan dogon yajin-aiki da ta ke yi a yau. Wakilan gwamnatin Buhari za su zauna da Kungiyar ASUU an jima da rana a Abuja.
Shugaban Kungiyar Sheikh Bala Lau ya ce har wadanda ba Musulmi ba sun sanya mana taimako" wajen gina Jami'ar Assalam ta kungiyar Izala da ake ginawa a Jigawa.
Shugabanni da ma su ruwa da tsaki a NANS sun dade su na gunaguni a kan jagorancin Mista Akpan saboda ya kara wattani 12 a kan zangon mulkinsa da ya fara tun wat
Malaman Makaranta
Samu kari