Malaman Makaranta
A jiya ne aka ji Gwamnati ta yi karin haske game da yadda aka samu aka iya fito da ‘Dalibai 340. Haka zalika Gwamnatin Tarayya ta yaba da kokarin Gwamnoni biyu.
Shugaban ASUU ya ce za su zura ido su ga ko Gwamnati za ta yi karamar magana. Biodun Ogunyemi yace za su koma idan gwamnati ta gagara cika alkawarin da ta yi.
Mun ji cewa yau ake sa ran cewa Shugabannin ASUU za su yi taro da wakilan Gwamnati. Wannan shi ne karo na biyu da bangarorin da za su zauna a cikin kwanaki 5.
Ministan labarai, Alhaji Lai Mohammed yace Najeriya ta samu agajin kasashen waje ceto Daliban GSSS. Gwamnatin Tarayya ta ce sam ba ta biya ko ficika a jiya ba.
Rahotanni sun ce zaman ASUU da Gwamnati ya dauki tsawon lokaci, ana jiran aji matsayar da aka dauka. Gwamnati ta na kokarin kawo karshen yajin-aikin da ake yi.
Bincike ya sa an gano cewa Farfesan da aka samu da lalata da matar mutane ya zama Shugaban Makaranta. Shugaban Makaranta. An taba dakatar korar shi daga aiki.
A ranar Litinin, mun ji cewa Malamai na maganar zuwa yajin-aiki saboda hare-hare a Makarantu. Kungiyar NUT ta bayyana haka yayin da ta ke tir da satar Dalibai.
Za ku ji wata Dalibar Makaranta za ta yi kwana 1 a kan kujerar Gwamnan Legas. Mulkin jihar Legas zai fada hannun Budurwa bayan ta lashe gasar ‘Yan Makaranta.
Kotu ta sa a tsare Farfesa a gidan kurkuku a ranar Larabar nan. Ignatius Uduk wanda malamin makaranta ne ya karyata zargin da ake yi masa na murde zaben 2019.
Malaman Makaranta
Samu kari