Malaman Makaranta
Malami da iyayen dalibai a jihar Kaduna sun koka kan tsarin aikin kwana hudu a makarantun gwamnati wanda El-Rufai ya bullo da shi. Sun ce nakasa ce ga karatu.
Hukumar Kula da Ingancin Makarantun na jihar Kaduna, KSSQA, a ranar Juma'a, ta rufe makarantun Islamiyya biyu a jihar har sai masha Allahu kan zargin haikewa da
An hana daliban makarantar sakandaren Igboye dake garin Epe, jihar Legas biyu zana jarabawa saboda suna sanye da Hijabi. Hakazalika an hanasu shiga makaranta.
Mrs Wilbina Jackson tsohuwar malamar makaranta kuma kwamishinan ilimi a halin yanzu. Ta sanar da hazakar Aisha Buhari yayin da ta koyar da ita darasin physics.
Wani dalibin ajin karshe a makarantar Sakandare mai suna Micheal Ogbeise ya lallasa Malaminsa, Ezuego Joseph, har lahira a jihar Delta, don an zane masa kanwa.
Gwamnatin jihar ta rufe Kwalejin Dowen ta Lekki Phase 1 don samun damar bincike akan mutuwar wani dalibi, Sylvester Oromoni Jnr, wanda ake hasashen ya mutu ne
A ranar Alhamis, Mr Tijjani Abdullahi, Shugaban Hukumar Ilimin Bai Daya, ya sanar da cewa za a sallami malamai 233 daga ciki kan zargin gabatar da sakamakon kam
Rikici ya kunno kai tsakanin kai tsakanin kungiyar malaman makaranta da gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai kan batun shirya jarrabawar kwarewa ga malama
Kungiyar malamai ta kasa (NUT) ta koka kan yadda rashin tsaro ya ke hauhawa a kasar nan, inda ta ce kungiyar ta rasa malamai 800 a yankin arewacin Najeriya kama
Malaman Makaranta
Samu kari