Malaman Makaranta
Gwamna Nasir El-Rufai ya amince da tsarin aiki na hukumar kula da ilimin bai daya ta jihar Kaduna (KADSUBEB) na daukar malamai 10,000 ta kafar yanar gizo...
Gwamna Nasir El-Rufa'i na Jihar Kaduna ya bawa hukumar Ilimi bai ɗaya na Jihar Kaduna, KADSUBEB, ta dauki sabbin malamai 10,000. Tijjani Abdullahi, shugaba
Karamin ministan ilimi, Goodluck Opiah, ya bayar da tabbacin cewa gwamnatin Shugaban kasa Buhari na kokarin kawo karshen yajin aikin ASUU nan bada jimawa ba.
Muslim Rights Concern ta ce an samu kicibis a jadawalin jarrabawar SSCE na bana. Shugaban MURIC, Ishaq Akintola ya yi wa hukumar uzuri, ya ce kuskure aka yi.
Joe Anekhu Ohiani ya bayyana a gaban kwamitin majalisa domin a tabbatar da shi a matsayin shugaban ICRC, sai aka gano bai gama Firamare ba, aka ba shi mukamin.
NECO ta na bin Gwamnatin jihar Kano bashin da ya kai Naira biliyan 1.5. A dalilin wannan tulin bashi, NECO ta ke neman hana daliban makarantun jihar jarrabawa.
Za a ji Chris Ngige ya ce kwanan nan za a daidaita da ‘Yan ASUU. Ministan kwadagon na Najeriya ya shaidawa manema labarai cewa an kusa cin ma matsaya da ASUU.
Makarantar Horas da Lauyoyi Ta Najeriya da ke Jihar Legas, a halin yanzu tana bincike kan wani dalibi da ya sha ruwa daga gora a wurin liyar cin abinci. Bincike
Za a ji labarin Abdussalam Mohammed Chindo wanda dalibi ne da ASUU ta jawo karatunsa ya tsaya. A maimakon ya cigaba da zama haka kurum, Chindo ya fara sana’a.
Malaman Makaranta
Samu kari