Malam Ibrahim El Zakzaky
Jarumin shirya fina-finai na Kannywood, Yakubu Mohammed, ya nuna dana sanin fitowa a wani fim din Nollywood na 'yan shi'a mai suna "Fatal Arrogance". Fitaccen..
Mutum biyu daga cikin mabiyan Sheikh Ibrahim Zakzaky, sun rasa ransu sakamakon wani rikici da ya barke tsakanin jami'an 'yan sanda da su a Kaduna a jiya Lahadi.
Kungiyar mabiya mazahabar Sheikh Ibrahim El-Zakzaky wanda aka fi sani da Shi'a sun nuna jin dadi a kan janye gayyatar Nasir El-Rufai da kungiyar NBA ta yi.
A yau Shugaban Kiristocin Najeriya zai zauna da El-Rufai a kan rigimar Jihar Kaduna. Kafin nan ya fadawa Kungiyar Shari’a cewa kashe Janar Lekwo ba mafita ba ne
Bayan shefe watanni da-dama, gwamnatin El-Rufai ta kafa matakai da sababbin tanadi domin komawa kasuwanci a Kaduna. A karshe Gwamna ya ji kukan mutanen jihar.
Wani Shehin Musulunci ya yi magana game da wanda aka yankewa hukuncin kisan-kai. Sheikh Halliru Abdualla Maraya ya ce hukuncin yi wa Annabi batanci shi ne kisa.
Kotun Kaduna za ta saurari shari'ar da lauyan shugaban kungiyar Shi'a, Sheikh Ibrahim Zakzaky ya shigar, inda ya nemi a kori shari'arsa da gwamnati ta shigar.
Mun ji cewa Gwamnatin Najeriya ta ce za a ga ragi a farashin waya da ‘data’ nan gaba. Gwamnati ta yi alkawari rage kudin waya a wajen taron ‘yan jaridu a Abuja.
Sheikh Ahmad Gumi ya yi magana bayan an bada damar bude Masallatai da Coci. Gumi ya ce bai zama wajibi Musulmai su koma sallar Jami’i ba saboda Coronavirus.
Malam Ibrahim El Zakzaky
Samu kari