Malam Ibrahim El Zakzaky
Rahotanni daga Kaduna na cewa gamayyar jami'an tsaro sun kutsa gidan Sheikh Dahiru Usman Bauchi, inda suka kwashe duka almajiran da ke kwance a tsakar dare.
Za ku ji Muslim Solidarity Forum ta caccaki Mathew Hassan Kukah bayan jawabin Mathew Hassan Kukah na Kirismeti ya bar baya da kura, Musulami sun masa raddi.
Fasto Daddy Hezekiah ya soki yadda Buhari yake rabon mukamai da karbo aron kudi daga China. Daddy Hezekiah ya ce karbo aron kudi daga Sin ya na da hadari.
Jiya shugaban PTF ya zargi kungiyoyin addini da laifi wajen yaduwar COVID-19, ya ce sai kungiyoyin nan sun yi hattara da bin dokoki domin COVID-19 ta na kisa.
Kotu ta samu Fasto Isreal Ogundipe da laifin satar kudin wata mata a kasar waje. Ogundipe shi ne shugaban cocin Genesis Parish of the Celestial Church a Legas.
A ranar Alhamis ne wata babbar kotun jihar Kaduna ta sake daga sauraron shari'ar shugaban kungiyar Shi'a, Sheikh Ibrahim El-zakzaky, zuwa ranar 25 ga watan Jana
A jiya Majalisar Sarkin Musulmi ta kai korafin wani Fasto gaban Jami’an tsaro, NSCIA ta kai korafi gaban shugaban ‘yan sandan Najeriya, Mohammed Adamu da DSS.
Kungiyar nan ta MURIC ta ce ya kamata masu zanga-zangar #EndSARS su tsaya haka nan. Shugaban MURIC, Farfesa Ishaq Akintola ne ya fitar da jawabi jiya a Legas.
Dr. Abdallah Usman Gadon-Kaya ya yaba da Gwamnan Jihar Borno. Sheikh Usman Gadon-Kaya ya bayyana irin dabi’un kirkin Gwamnan Borno da su ka sa ya sha ban-bam.
Malam Ibrahim El Zakzaky
Samu kari