Maiduguri
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC a ranar Alhamis ta gurfanar da Aisha Wakil, wacce aka fi sani da Mama Boko Haram, tare da wasu mutane biyu a kan zarginsu da take da laifuka 8 dasuka hadada damfara.
Sabon shugaban kungiyar Boko Haram tawariyya, watau ISWAP dake da alaka da kungiyar yan ta’adda ta duniya, ISIS, Lawan Abubalar wanda ake ma lakabi da Ba Lawan ya fara kokarin tabbatar da karfin ikonsa ta hanyar kashe manyan yan m
Tubabbun ‘yan Boko Haram da matansu da cikin kwanakin nan suka mika makamansu ga sojoji a jamhuriyar Niger sun isa Maiduguri, babbar birnin jihar Borno. Tsoffin ‘yan ta’addan sun isa filin sauka da tashin jirage na Miaduguri ne a
Mazauna garin sun zargi dakarun rundunar sojin sama da kin kawo musu agaji yayin da mayakan kungiyar Boko Haram suka kai hari garin a makon da ya gabata. Da ya ke mayar da martani a kan zargin, Ibikunle Daramola, kakakin rundunar
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Lahadi ya tabbatarwa da ‘yan Najeriya cewa za a fuskanci yaki da Boko Haram babu kama hannun yaro a cikin makonni kadan samu zuwa. A takardar da mai bada shawara a kan yada labarai, Garba Sh
An rantsar da Farfesa Bababgana Umara Zulum a matsayin zababben gwamnan jihar Borno a ranar 29 ga watan Mayun 2019. Ya gaji tsohon gwamnan jihar, wanda Sanata ne a halin yanzu, Kashim Shettima duk karkashin jam’iyyar APC.
An kai manyan motocin rusau bakin kasuwar, yayin da jami'an tsaro suka rabu kansu a kusurwoyin kasuwar gabanin fara rusau din. Matasa, cikin yanayi fushi da damuwa, sun tsaya daga gefe suna kallon yadda ake baje tebura da shagunan
Ɗaya daga cikin matan da ke kwana a titin kusa da sansanin horas da masu yi wa kasa hidima NYSC da aka mayar sansanin yan gudun hijira ta ce, "Mun shafe kimanin sati biyu muna nan, ba mu da zabi sai dai mu riƙa kwana a titi tunda
A ranar Litinin ne gwamnatin tarayya ta aikawa da mazauna Auno kayan tallafi. Auno dai gari ne da yake da makwabtaka da jihar Borno wanda cikin kwanakin mayakan Boko Haram suka kai hari inda suka halaka mutane 30.
Maiduguri
Samu kari