Maiduguri

Nan da makonni kadan Boko Haram zasu zama tarihi - Buhari
Breaking
Nan da makonni kadan Boko Haram zasu zama tarihi - Buhari
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Lahadi ya tabbatarwa da ‘yan Najeriya cewa za a fuskanci yaki da Boko Haram babu kama hannun yaro a cikin makonni kadan samu zuwa. A takardar da mai bada shawara a kan yada labarai, Garba Sh

Kisan mutane 30 a Auno: FG ta aika da kayan tallafi
Breaking
Kisan mutane 30 a Auno: FG ta aika da kayan tallafi
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

A ranar Litinin ne gwamnatin tarayya ta aikawa da mazauna Auno kayan tallafi. Auno dai gari ne da yake da makwabtaka da jihar Borno wanda cikin kwanakin mayakan Boko Haram suka kai hari inda suka halaka mutane 30.