Maiduguri
Farfesan yace tun a shekarar 2010 ya fara gudanar da wannan bincike na gano maganin cutar daji, wanada a yanzu haka yace binciken ya kai wani matakin da za’a iya fara amfani dashi akan dabbobi, daga bisani kuma akan mutane.
Sakataren gwamnatin jahar, Usman Shuwa ne ya sanar da haka, inda yace kundin tsarin mulkin Najeriya ya baiwa gwamna damar tsige kwamishinoninsa, sa’annan gwamnan yana yi ma tsofaffin kwamishinonin fatan alheri.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito wannan lamari ya sanya fusatattun matasa rufe hanyoyin da suka ratsa ta unguwar tare da banka ma tayoyi wuta don nuna bacin ransu ga kisan da Sojan yayi tare da caka ma jami’in Dansanda wuka.
Sojojin da aka yanke ma wannan hukunci akwai Sajan Aliyu Hassan da kofur Bello Nasiru, kamar yadda kaakakin rundunar Sojan kasa, Brigediya Texas Chukwu ya sanar, inda yace shugaban kotun, Birgediya Olusegun Adesina ne ya yanke wan
Majiyar NAIJ.com ta ruwaiyto Birgediya Bulama ya bayyana haka ne a yayin daya kai ziyara ga wasu Sojoji da aka girke a garin Delwa dake cikin karamar hukumae Konduga, inda yayi kira garesu da suyi amfani da makamansu wajen karskas
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Sojojin sun yi wannan bore ne don nuna rashin amincewarsu da sake tura su wasu garuruwan jihar Borno don yaki da Boko Haram, yayinda su kuma suke ganin lokaci yayi daya kamata su koma gida sakamakon sun
Nana tace ta bada wannan tallafi ga wadanda suka amfana ne don su samu abinda zasu yanka a yayin bikin babbar Sallah dake karatowa, sa’annan ta bukacesu dasu taimaka ma Najeriya da addu’ar samun zaman lafiya mai daurewa.
“Mun rufe shagunanmu mun tafi gida kenan sai aka kiramu wai kasuwarmu ta kama da wuta, da dama daga cikin shagunanmu sun kone kurmus, a yanzu haka muna ta kokarin kashe wutar, amma matsalar wutar lantarki ce ta janyo gobarar.”
Wani hafsan Soja da abin ya faru a gabansa ya bayyana cewa sauran manyan Sojoji ne suka shawarci babban kwamandan Sojan ta runduna ta bakwai, Bulami Biu da kada ya kuskura ya shiga filin nan saboda komai zai iya faruwa.
Maiduguri
Samu kari