Maiduguri
Rahotanni sun kawo cewa akalla jami’an yan sanda biyu ne suka rasa ransu a ranar Litinin bayan an harbe su a wani harin bazata da yan ta’addan Boko Haram suka kai a jihar Yobe.
Mayakan kungiyar ta’addanci na Boko Haram sun sako wani babban limamon cocin Living Faith dake garin Maiduguri mai suna Moses Oyeleke mai shekaru 58, tare da wata dalibar makaranta, Ndagiiya Ibrahim Umar.
Daliban jami'ar Maiduguri na cikin jimami da alhini sakamokon tashin gwauron zabi da kudin makarantarsu yayi. Dabo FM ta gano cewa, a ranar Talata, hukumar gudanarwar jami'ar Maiduguri ta fidda sabon jadawalin kudin makarantar...
Rundunar sojin Najeriya, ta sanar da cewa, 'yan ta'adda 7 ne suka kurmushe sakamakon bam din da ya tashi dasu. Rundunar sojin ne suka dasa abun mai fashewa a dajin Lamba da ke kan titin Jakana-Mainok dake Barno. Shugaban yada laba
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bawa matashin nan, Idris Abukakar Muhammad, kyautar makudan kudi, miliyan N5, tare da gaureriyar sabuwar mota kirar Toyota Corolla biyo bayan nasarar da ya samu a gasar musabaq
A wani jawabi da ta fitar, kakakin rundunar sojojin Najeriya, Kana Sagir Musa, ya ce, "mun yi luguden wuta a wasu maboyar mayakan kungiyar Boko Haram da na ISWAP a yankin Tumbus da ke gefen tekun Chadi, kuma mun kashe da dama daga
Majiyar Legit.ng ta ruwaito rundunar ta bayyana haka ne cikin wata sanarwa data fitar, inda take tabbatar ma jama’a cewa babu wani shiri da Boko Haram ke yi na kai hari cikin Maiduguri, don haka kowa ya kwantar da hankalinsa.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno, a ranar Litinin, 1 ga watan Satumba, ya ziyarci jami’ar Maiduguri, kwana daya bayan yan ta’addan Boko Haram sun yi yunkurin kai hari a makarantar.
Kazalika, rundunar sojin ta ce ta gudanar da bincike a kauyen kuma ta yi nasarar samun wasu makamai mallakar 'yan ta'addar da suka hada da; bindigu samfurin AK47 guda 6 da alburusai 66. Sanarwar ta kara da cewa babu wani soja da y
Maiduguri
Samu kari