Maiduguri
Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta hasaso iska mai hade da kura a jihohin Arewa maso yamma da arewa maso gabas wanda ka iya dusasar da gani dususu.
Rundunar sjin Najeriya ta bayyana gaskiyar abin da ya faru a jihar Borni, inda tace sam ba a sace kowa daga cikin matafiyan da ake yada jita-jitar an sace a jih
Rundunar sojin Najeriya ta magantu bayan da aka samu fashewar rokoki da dama a jihar Borno. Ta ce mazauna sun zauna cikin kwanciyar hankali sojoji na kan aiki.
Hukumar jiragen saman Najeriya ta bayyana gaskiyar abin da ya faru tace ba a samu tashin bam a filin jirgin saman Maiduguri ba. Ta ce kuma babu wani hari da aka
Mazaunan rukunin gidajen 1000 Housing Estate dake cikin Maiduguri sun waye gari ranar Asabar da tashin bama-bamai. Vanguard ta ruwaito cewa akalla karar bama-ba
Farfesa Babagana Zulum, Gwamna Jihar Borno ya bada tabbacin cewa za a dawo da wutar lantarki a Maiduguri da kewaye cikin kwanaki 30. Babban birnin jihar ta Born
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya sha alwashin gyara wutar lantarkin Maiduguri cikin abinda bai wuce kwana 30 ba idan Allah ya so hakan.
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno, ya kai ziyarar ta'aziyya har gida ga iyalan marigayi birgediya janar Dzarma Zirkushu, a jihar Kaduna, ya basu tallaf
Rahotanni daga jami'ar Maiduguri, jihar Borno sun bayyana cewa wata wuta da ta barke a ɗakin kwanan ɗalibai mata, ta jikkata aƙalla mutum uku ranar Asabar.
Maiduguri
Samu kari