
Tukur Buratai







Akwai jan aiki gaban tsofaffin Hafsun Sojoji, kiran a bincike su ya taso bayan an cire su. ‘Yan Najeriya sun ce shugabannin tsaron suna da laifin da za su amsa

A jiya ne shugaba Muhammadu Buhari ya nada sababbin Hafsun Sojoji a Najeriya. Wannan zai iya sa ayi wa wasu manyan Jami’ai ritaya tare da tsofaffi hafsun sojin.

An soki yadda aka nada shugabannin tsaro ba tare da akwai Sojan Ibo ba. Manyan Ibo da Kungiyoyin suna ganin nadin da aka yi ya nuna son kan shugaban Najeriya.

Janar Tukur Buratai ya taba tsige wanda zai maye gurbinsa a COAS, shekarun baya. An taba tsige Janar Attahiru Ibrahim a kan rikicin Boko Haram shekarun baya.

Garba Shehu ya maidawa masu kiran a sauke hafsun sojojin kasa martani. Shehu ya fadi abin da ya hana Buhari ya tsige Buratai da sauran Hafsun Sojojin kasa.

Shugaban rundunar sojin kasan Najeriya, Laftanal Janar Tukur Buratai a ranar Litinin ya sanar da sabbin kananan sojojin da ake horarwa cewa su shirya tafiya daj

Babban hafsan sojojin kasa na Najeriya, Laftanar Tukur Buratai, ya ce rundunar sojoji zata kunyatta 'yan Boko Haram da Kungiyar States for West African Province

Dakarun Operation Lafiya Dole sun yi wa Mayakan Boko Haram barin wuta Sambisa. Jiragen Sojojin Najeriya sun yi ta’adi a tsakiyar dajin Sambisa da ke Borno.

Mun fahimci cewa maganganun Kashim Shettima sun jawo kungiyar Abokan Buhari ta na zargin shi da laifi, an ce tsohon Gwamnan ya na yunkurin kitsa juyin-mulki.
Tukur Buratai
Samu kari