Jihar Legas
A baya shugaba Buhari ya baiwa jami'an tsaron kasar nan umarni su harbe duk wand suka kama dauke da bindiga AK-47, yau ma shugaban ya sake jaddada dokar a Lagos
A yau Alhamis 10 ga watan Yuni ne Shugaba Muhammadu Buhari ya tafi jihar Legas domin kaddamar da wasu ayyuka ciki har da katafaren layin dogo na Legas zuwa Ibad
A yau Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya kai ziyara jihar Legas domin kaddamar da wasu ayyukan da gwamnatinsa ta cimma a yankin na Kudu maso Yammacin Najeriya.
A ranar Litinin da yammaci ne gagrumar gobara ta tashi a otal din Moklanda dake lamba 3/7 titinin Olakoleosho dake Ikaje a jihar Legas, amarin da ya kawo asara.
Fusatattun jama'a sun bankawa wata mahaukaciya wuta a yankin Abule Ado dake jihar Legas a ranar Litinin, 'yan sanda suka tabbatar.Matar da aka kone an kama ta.
Wata tankar Dakon man fetur da direban ta ya kasa sarrafata ta faɗi kuma ta fashe a Lagos, mutanen dake yankin sun sha gudu sosai domin tseratar da rayuwar su.
Rundunar 'yan sanda ta cafke wasu mutane 12 da suke kokarin kone ofishin 'yan sanda a wasu sassan jihar Legas biyo bayan rikici da ya barke yankuna biyu na jiha
Mazauna da masu wucewa yankina Oshodi sun tsaya cirko-cirko dake jihar Legas sakamakon mamaye yankin da sojoji suna yi kamar yadda jaridar Daily Trust tace.
Nan bada dadewa ba gwamnatin jihar Legas za ta ware wa masu addinan gargajiya ranakun hutunsu na musamman duk shekara domin suyi biki kamar ta Kirsimeti da Sall
Jihar Legas
Samu kari