Jihar Legas
Yayin da yan Najeriya suka fito don yin zaben shugaban kasa a yau Asabar, 25 ga watan Fabrairu, wasu yan daba sun farmaki rumfar zabe a yankin Ikate dake Lagas.
Wasu yan daban siyasa ne sun kai hari rumfunan zabe a yankin Oshodi da Itire a Legas inda suka tarwatsa masu zabe sannan suka kona akwatin zabe a yau Asabar.
Yayin da zabe ya kankama a sassan Najeriya yau Asabar, wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuna yadda aka tsinci daruruwan katunan zabe a Otal a Legas.
Gabannin babban zaben shugaban kasa na ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu, manyan jiga-jigan jam'iyyar PDP sun nuna yakinin cewa Atiku Abubakar zai ci zabe.
Rundunar yan sanda reshen jihar Legas ta ce wasu fusatattun kwastomomin banki sun cinna wa naurar ATM wuta sakamakon rashin kuɗi amma komai ya dawo daidai.
Jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ta karyata cewa dan takarar ta na shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya watsa sabbin kudi ga magoya bayansa.
Shugaba Muhammadu Buhari, Asiwaju Bola Tinubu, Sanata Abdullahi Adamu, jiga-jigan jam'iyyar APC da dama sun halarci taron kamfen jam'iyyar na karshe da aka yi.
Wani dan Najeriya mai karamin jiki ya yi fice a soshiyal midiya bayan bayyanar bidiyonsa a wajen gangamin kamfen din dan takarar APC, Bola Tinubu a jihar Lagas.
Yayin da ake ci gaba da fuskantar karancin sabbin kudi, an ga 'yan kasuwa na ci gaba da karbar tsoffin kudade a wurin taron gangamin kamfen dan takar Tinubu.
Jihar Legas
Samu kari