Jihar Legas
Wani dan kabilar Ibo da ke siyar da kosai a Lagas tsawon shekaru 25 ya magantu a kan sana’arsa. A cewar mutumin, ya gina gidaje da kula da yaransa.
Kotun sauraron ayyukan cin zarafi da ke Ikeja, Jihar Legas, ta yanke wa wani likita, Olufemi Olaleye, hukuncin daurin rai da rai kan yi wa yar'uwar matarsa fyade.
Gwamnatin jihar Legas ta sanar da rufe wasu coci-coci da masallaci har ma wuraren tarurruka saboda yawan damun jama'a da su ke da kara a yankunan.
Tsohon gwamna CBN, Sunusi Lamido ya ce rage dogaro da man fetur shi ne hanya daya tilo na kawo karshen wahalhalun da ake sha na cire tallafin man fetur.
Shugaba Bola Tinubu ya yi wasu nade-nade da su ka jawo cece-kuce a tsakanin al'umma tun bayan hawanshi karagar mulki a watan Mayu na wannan shekara.
Babban lauya a Najeriya, Femi Falana ya soki Bola Tinubu kan nadin shugabannin EFCC da ICPC dukkansu a yankin Kudu maso Yammacin kasar, ya ce ya sabawa doka.
Labarin da muke samu ya bayyana yadda wasu ahali suka shiga tashin hankali bayan da aka bayyana aukuwar wani hadarin mota da ya auku a wani yankin Legas.
Shugaban cocin RCCG a Najeriya, Fasto Enoch Adeboye ya bayyana cewa su na tare da kasar Isra'ila yayin da ake ci gaba da gwabza mummunan fada a yankin.
Hukumar sojin Najeriya ta kaddamar da atisayen tsaftace wurim da bama-bamai suka fashe a Ikeja, babban birnin jihar Legas shekaru 21 da suka wuce a jihar Legas.
Jihar Legas
Samu kari