Jihar Legas
Geleta Ulfata na kasar Habasha ya zama zakarar gasar gudun famfalaki karo na bakwai wacce bankin Access ke daukan nauyi mai suna Access Bank Lagos City Marathon
Fadar Oluwo ta kasar Iwo ta ce Oba Abdulrasheed Adewale Akanbi bai bukaci tallafin N20m daga hannun gwamna Gboyega Oyetola ba, don gudanar da auren sa da diyar
Rikici ya barke a unguwa Agbado a karamar hukumar Alimosho a Jihar Legas a ranar Juma'a da safe a yayin da bangarori biyu na kungiyar direbobi ta Najeriya, NURT
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya yi kira ga shugabannin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) su hada kai da juna don Asiwaju Bola Tinibu, ya sam
Wani bidiyon da ya yadu a kafar sada zumunta ya bayyana yadda wani gidan mai ke sayar da gurbataccen man ga kwastomomi yayin da man fetur ke kara tsada a kasar.
'Yan Najeriya sun yi zazzafan martani game tsadar man fetur da ake fuskanta a wasu yankunan kasar nan. Layin man fetur ya yi yawa, lamarin da ya fusata 'yan kas
Rahoton da muke samu da sanyin safiyar nan ta yau Lahadi, ya nuna cewa mutane sun kama wasu yan fashi da makami biyu, sun aika su lahira a yankin jihar Legas.
Mai Shari'a Oluwatoyin Taiwo ta kotun laifuka na musamman ta saki wani tela, Femi Kazeem, mai shekaru 33 a ranar Juma’a bayan ya kwashe shekaru 3 a gidan gyaran
An gurfanar da wani mutum dan shekara 21, Stephen Monday, a gaban kotun Majistare ta Ebute Meta a Jihar Legas kan zarginsa da duka da sata. The Punch ta rahoto
Jihar Legas
Samu kari