Jihar Legas
Jam’iyyar PDP a jihar Lagas da dan takararta na gwamna, Olajide Adediran, sun bayyana matsayinsu dangane da nasarar Babajide Sanwo-Olu a kotun zabe.
Korun sauraron ƙorafe-korafen zaben gwamnan jihar Legas ta ƙori wasu kararraki da aka kalubalanci nasarar gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas.
An samu rikici yayin da limamai biyu su ka bai wa hamata iska kan neman shugabancin masallacin Juma'a a jihar Legas, an girke jami'an tsaro a harabar masallacin.
Reno Omokri wanda tsohon hadimin tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ne ya yi hasashen wanda zai yi nasara a shari'ar zaɓen gwamnan jihar Legas.
Kotun Sauraron Kararrakin Zabe na Legas za ta yanke hukunci kan karar da PDP da LP suka shigar. Dan takarar LP, Rhodes-Vivour, da takwararsa na PDP, Olajide Adediran
A ranar Lahadi, wani direban motar bas ya yi tsirara haihuwar uwarsa domin kada a cafke shi, bayan ya cakawa jami'in hukumar LASTMA wuƙa a jihar Legas.
An ruwaito yadda kamfanin Dangote ya samu lambar yabon da ake ba kamfanoni masu tasiri sosai a Najeriya daidai lokacin da ake ci gaba da bayyana yabo gareshi.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen ƴan majalisar dokokin jihar Legas ta bayyana sahihin wanda ya lashe zaɓe a mazaɓar Amuwo-Odofin II na ranar 18 ga watan Maris.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Legas ta sanya ranar da za ta yanke hukunci kan ƙararrakin da ke ƙalubalantar nasarar gwamna Sanwo-Olu.
Jihar Legas
Samu kari