Jihar Legas
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya bayyana cews ko alama ba jihar Legas ce za ta fi amfana da sabon kudirin dsuya fasalin harajin shugaba Boa Tinubu ba.
Oba na Lagos, Rilwan Akiolu ya rokawa tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola afuwa inda ya ce ya kamata Bola Tinubu ya yafe masa kan irin abubuwan da suka faru.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya fusata da 'yan sanda. Ya bayyana takaicin yadda su ke aikinsu da son rai. Wannan ya biyo bayan kama mai fafutuka.
Rundunar sojojin kasar nan ta ba jama'a hakuri. Lamarin ya biyo bayan cin zarafin wasu mutane a Legas. Rundunar ta fara binciken jami'anta tare da alkawarin adalci.
Omoyele Sowore ya sanar da cewa ‘yan sanda sun cafke Dele Farotimi bisa zargin ɓata sunan Tony Elumelu. Sowore ya yi kira da a saki lauyan nan take don adalci.
Bulama Bukarti ya tona asirin gwamanti a kan kudurin haraji. Ya ce ba tun yanzu aka fara fafutukar ba. Fitaccen lauyan ya fadi illar kudurin ga Arewacin Najeriya.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta samu nasarar cafke wani dan kasuwa daga Brazil wanda ya shigo da hodar iblis zuwa Najeriya.
Gwamnatin Legas ta tabbatar cewa ba ta da shirin haramta ruwan leda, tana mai da hankali kan magance sharar roba. Gwamnati ta gano masu kwacen ruwan leda.
An samu tashin gobara a wata fitacciyar kasuwa da ke jihar Legas. Gobarar wacce ta tashi ta lalata shaguna masu yawa. Hukumomi sun ce ba a samu asarar rai ba.
Jihar Legas
Samu kari