Jihar Legas
Pelumi, matashiyar budurwa ‘yar Najeriya da ta dauki haramar tuko mota daga Landan zuwa Legas ta nunawa mutane abubuwan da cikin motarta ya kunsa. Harda wajen bacci.
Rahotanni sun nuna cewa gobara ta tashi a cocin Household of David da ke karamar hukumar Ikeja a jihar Legas. Hukumar kashe gobara ta jihar Ta tabbatar da lamarin.
Babbar lauya a Najeriya, Funmi Falana ta maka gwamnonin jihohi 36 da kuma Abuja kan rashin amfani da kudaden UBEC biliyan 68 don ba da ilimi kyauta ga dalibai.
Sanata Ali Ndume ya fito ya sake caccakar batun mayar da hukumar FAAN da wasu ofisoshi na CBN zuwa Legas. Sanatan ya ce hakan akwai illa a siyasance.
Shahararren mawakin nan na Najeriya Seun Kuti, ya yi kakkausar suka ga rundunar ‘yan sandan Najeriya in da ya ya zarge su da jagorantar kungiyoyin garkuwa da mutane.
Jarumar fina-finai a Najeriya, Tosin Adeknsola ta bayyana amfanin saduwa kafin aure da kuma irin matsalar da ake samu idan babu shi a zamantakewar aure.
Rundunar yan sandan jihar Ogun, ta bayyana cewa wata mata, Bilkisu Kazeem, ta rasa ranta a musayar wuta tsakanin jami’anta da masu garkuwa da mutane a ranar Juma’a.
Kungiyar Lauyoyi Musulmai a Najeriya (MULAN) ta yi Allah wadai da yadda sayar yara a Arewacin Najeriya zuwa Kudanci ke kara kamari inda ta nemi a sake dokar.
Jam'iyyar PDP ta yi martani mai zafi kan sace shugaban jam'iyyar da aka yi a jihar Legas. Jam'iyyar ta bukaci jami'an tsaro da suka gaggauta ceto shi
Jihar Legas
Samu kari