Jihar Legas
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya kara kudin litar man fetur a Najeriya 'yan sa'o'i da sauke Mele Kyari da Bola Tinubu ya yi. Ana sayar da litar mai a N950.
Hadakar jam'iyyun PDP ta yi tir da wasu rahotanni da ke bayyana cewa Alhaji Atiku Abubakar ya nemi gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo Olu don neman takararsa.
Atiku ya musanta karbar kudi daga Sanwo-Olu, yana mai cewa zargin karya ne. Tawagarsa ta bukaci EFCC ta bayyana bincikenta, domin dakile makircin 'yan siyasa.
Majalisar wakilai a yau Laraba 26 ga watan Maris, 2025 ta amince da kudirin dokar da zai mayar da kananan hukumomi a jihar Lagos guda 57 daga 20.
Kasuwar hada-hadar ta NGX ta fuskanci koma baya, inda masu hannun jari suka tafka asarar N1.4tn. Duk da haka, masana na ganin dama ce ta sayen hannun jari da araha.
Gwamnatin jihar Lagos ta yi jimamin mutuwar shugabar karamar hukumar Ayobo-Ipaja, Bolatito Shobowale, wacce ta rasu a yau Juma'a bayan doguwar jinya.
Farfesa Pat Utomi ya bayyana cewa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi rashin adalci da ya sa dokar ta ɓaci a Ribas amma bai sa a jihar Legas ba.
A karshe, Matatar Alhaji Aliko Dangote ta dakatar da sayar da man fetur da Naira na ɗan lokaci saboda dalilai na musayar kuɗi musamman dalar Amurka.
Alhaji Buba Galadima, Jagora a NNPP, kuma makusancin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya zargi jam'iyya mai mulki ta APC da kokarin murkushe 'yan adawa.
Jihar Legas
Samu kari