Jihar Legas
Binciken hukumar NSIB ya gano cewa wasu matukan jirgin saman Air Peace sun sha giya da kwayoyi kafin sauka. Lamarin ya tayar da hankalin fasinjoji 103.
Ana fargabar cewa za a samu ambaliyar ruwa a jihohin Legas, Ogun, Akwa Ibom, da Cross River a ranar Juma'a, 12 ga Satumba, 2025. NiMet ta ce za a sha ruwa a Arewa.
ACG Babatunde Olomu, ya jagoranci hukumar Kwastam a wajen tattarowa gwamnatin tarayya Naira tiriliyan 3.7 a tashar Apapa da ke Legas a cikin wata 16 kacal.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnati ta bayyana cewa gyaran da aka yi wa dokar haraji ya ba ta damar tatso haraji daga kamfanonin intanet da ke aiki a Najeriya.
An tabbatar da mutuwar matar nan da ta bai wa ilimi gudummuwa a Najeriya kuma mai rike da sarautar Yeye Mofin ta Legas, Leila Fowler a jiya Lahadi, 7 ga Satumba.
Tsohon Gwamnan Legas, Akinwunmi Ambode, ya bayyana goyon bayansa ga shugaba Bola Tinubu, tare da alwashin nema masa kuri'un Kudu maso Yamma a zaben 2027.
Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung ya ce za su iya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027. Ya ce ya kamata Bola Tinubu ya fara shirin komawa Legas.
An tabbatar da rasuwar tsohon dan takarar gwamnan jihar Ondo karkashin inuwar jam'iyyar SDP, Otunba Bamidele Akingboye a gidansa da ke jihar Legas.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta amince da cewa ta kai manyan ayyuka jihar Legas fiye da sauran sassan kasar nan, amma ta bayar da dalili.
Jihar Legas
Samu kari