Jihar Legas
Babban Limamin Cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye, ya bayyana cewa zai gudanar da addu’o'i na musamman ga matasa marasa aure da iyalai masu jiran haihuwa.
A labarin nan, za a ji yadda jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ke ta samun nasarar kama masu safarar miyagun kwayoyi daban-daban.
Alhaji Aliko Dangote zai fadada matatarsa zuwa karfin tace mai ganga miliyan 1.4 a rana. Ya bayyana cewa zai dauki ma'aikata 'yan Najeriya wajen aikin.
Farashin shinkafa ya fadi sosai a kasuwannin Lagos saboda karin shigo da ita ta iyakoki, lamarin da ya rage wa masu saye ciniki wanda ya jawo faduwarta.
Kwamitin majalisar tarayya kan gyaran kundin tsarin mulki a Najeriya ya amince da kafa sabuwar jiha a yankin Kudu maso Gabas, domin cika zuwa jihohi shida.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da rasuwar DPO ta caji ofis din Festac da ke Legas, CSP Matilda Ngbaronye bayan an mata tiyata a wani asibiti ranar Juma'a.
Gwamnatin Jihar Lagos ta rushe kasuwar Costain da ke jihar, inda ta kori ‘yan kasuwa da dama tare da lalata kadarori masu darajar miliyoyin naira.
A labarin nan, za a ji cewa takardar kotu ta bayyana bayanan da ake sa ran shaidun da Nnamdi Kanu zai gabatar a gabanta za su bayar idan an koma zama.
An tabbatar da cewa jami'ar a hukumar LASRRA, Hajiya Serifat Olubukola Talabi, ta rasu kwana hudu kafin ritayarta da kuma zagayowar ranar haihuwarta.
Jihar Legas
Samu kari