Jihar Legas
Hukumar jin daɗin alhazai ta jihar Legas ta tabbatar da rasuwar ɗaya daga cikin alhazan jihar, Idris Oloshogbo, wanda ya rasu bayan dawowa daga Ɗawafi a Makkah.
Aliko Dangote ya sanar da cewa zuwa karshen shekarar 2025 duka motocinsu da ke kamfanin siminti za su koma amfani da gas domin rage dogaro da fetur.
Wata uwa da danta sun gamu da fushin hukumar bayan gurfanar da su gabanta da zargin satar kayan kamfani da suka tasamma miliyoyin naira a jihar Lagos.
Jami'an hukumar hana fasakwauri ta bayyana dakile yunkurin shigo da buhunhunan shinkafa 'yar waje akalla 6,467 ta iyakar Seme wanda ya kai tirela 10.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana babban titin da gwamnatinsa ke ginawa daga Lagos-zuwa Calabar da alamar ci gaba ce da zai samar da aikin yi.
Fitaccen darakta kuma marubuci a masana'antar shirya fina-finan Nollywood, Reginald Ibere ya riga mu gidan gaskiya bayan rasuwar jarumar Kannywood, Fati Slow.
Wani masallaci ya rufto kan masallata a jihar Legas. Ana fargabar cewa mutane da dama ne da ke Sallah a cikin masallacin suka rasa rayukansu bayan aukuwar lamarin.
Rundunar yan sandan jihar Legas ta sanar da kama wani mutum mai suna Charles Chukkwudi mai karyar aikin dan sanda da kuma aikin kotu. An gurfanar da shi a kotu.
Gwamnatin jihar Legas ta bayyana cewa kimanin mata 592 da maza 70 ne suka bayar da rahoton cin zarafin da suke fuskanta a gidajen aurensu a cikin shekara daya.
Jihar Legas
Samu kari