Jihar Legas
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta samar da hekta 200 domin kafa cibiyar kayan gine gine domin karya farashin kayan gini da habaka tattalin Najeriya a Legas.
A labarin nan, za a ji cewa wasu 'yan kamasho a kasuwar Legas sun samu sabani, inda guda daga cikinsu, Ebuka Adindu ya kashe abokin aikinsa a kan N8000.
Legit Hausa ta tattaro bayanai game da tasirin matatar man Dangote ga tattalin arzikin Najeriya da kuma irin kalubalen da tasirin ke fuskanta a Kudu da Arewa.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Arewa Consultatibe Forum ta nemi gwamnatin tarayya da ta jihar Legas da su bayar da diyya ga mutanen kasuwar Alaba Rago.
Dubban ’yan kasuwa Hausawa sun koka kan rusau a Alaba Rago da suka ce ya jawo asarar kimanin Naira biliyan 20, inda suka nemi gwamnatin Legas ta biya diyya.
Tsohon shugaban hukumar NILEST na kasa, Farfesa Muhammed Kabir Yakubu ya bukaci shugabannin Arewaau tashi tsaye wajen farfado da harkar jima yankinsu.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da Hausawan da aka rusa wa kasuwa da wuraren zama a jihar Legas. Ya bayyana cewa za a yi kokarin magance matsalolinsu.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar da ke yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshen Kano ta kama tramadol akalla 7,000 a hanyar shigowa jihar.
Kungiyar Malaman Musulmi na Yarbawa ta gargadi Sheikh Habeeb Adam Al-Ilory na Markaz Agege kan kalaman da ake zargin sun saba wa Sahabban Annabi SAW.
Jihar Legas
Samu kari