Lafiya Uwar Jiki
Gwamnan ya shawarci jama'a da su zauna a gidajensu tare da gujewa fitowa waje matukar hakan ba dole ya zama ba, saboda halin da ake ciki na fama da annobar kway
Wasu masallatai da coci-coci sun gudanar da taron ibada na ranar Juma'a da Lahadi kamar yadda suka saba duk da umarnin da gwamnati ta bayar na a rufe wuraren
Shugaban Majalisar Tarayyar Kamaru ya dauko cutar nan ta Coronavirus. Wadanda su ka yi mu’amala da shugaban ‘Yan majalisar a ‘yan kwanakin nan sun shiga uku.
Za ku ji Jihohin da ake zargin cutar COVID-19 ta bulla. Bayan wadannan jihohi akwai babban birnin tarayya Abuja inda mutum 3 ke kwance a dakunan killace jama'a.
Tsohon Sanata mai wakiltar jihar Kogi ta Yamma, Dino Melaye yayi magana akan sabuwar cuta mai kisa da ta addabi duniya wato cutar Coronavirus, wacce aka fi...
A cewar kwamishinan, za a sake gudanar da gwajin tantancewa na karshe a kan baturen tare da bayyana cewa za a sallame shi da zarar sakamakon gwajin ya sake nuna
A halin yanzu, cutar nan ta COVID-19 za ta girgiza tattalin arzikin Kasashe, jama’a za su rasa hanyar samun abinci. Wannan annoba za ta taba masu kananan ayyuka
Mun ji labari cewa Gwamna Dapo Abiodun ya hana gidan rawa da kallon fim aiki a Jihar Ogun. Gwamnan ya ce wannan mataki zai fara aiki ne ba tare da wata-wata.
Ma’aikatar lafiya ta ce an sake samun sababbin masu dauke da Coronavirus a kasar Saudi. Cutar Coronavirus ta shiga Garuruwan Makkah da Jidda a halin yanzu.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari