Lafiya Uwar Jiki
Shugaban kungiyar Jama'atu Izalatil Bid'ah Wa Ikamatis Sunnah, JIBWIS, Sheikh Yahaya Jingir ya bayyana biyayyarsa ga gwamnatin jihar Filato, bayan tambayoyin da
A ranar Lahadi ne hukumar kasar Saudi Arabia sun sanar da cewa wasu mutane 66 da suka kamu da kwayar cutar coronavirus sun warke. Sanarwar na kunshe ne a cikin
Attajirin dan kasuwa, Aliko Dangote, ya sanar da cewa sakamakon gwajin da aka yi masa ya nuna cewa ba ya dauke da kwayar cutar COVID-19. An ji tsoton cewa Dang
Da yammacin yau, Lahadi, ne shugaban kasa, Muhammadu Buhari, zai gabatar da jwabi kai tsaye ga 'yan Najeriya, kamar yadda wata sanarwa daga fadar shugaban kasa
Tsohon shugaban kasar Najeriya Cif Olusegun Obasanjo ya bayar da gidanshi dake Presidential Hilltop, Abeokuta, cikin jihar Ogun domin a mayar da shi cibiyar...
Kamfanin jirgin sama na Dana Air ya bayar da jirgi, ma'aikata da duk wani abu da ake bukata ga gwamnatin Najeriya a kokarin da kamfanin yake na taimakawa wajen.
Ta bayyana cewa da kyar take numfashi saboda lahanin da kwayar cutar ta yi wa hunhunta. "Sakamakon gwaji ya nuna cewa ina dauke da kyawar cutar coronavirus. Ina
Ministoci takwas ne da suka hada da mace daya tare da wasu manyan jami'an gwamnati ne a ranar Laraba aka dauka jininsu don gwajin cutar COVID-19. Akwai karin mi
Mutum daya ne ya mutu a Najeriya bayan kamuwa da kwayar cutar coronavirus, sannan an sallami mutane biyu da suka warke bayan sun sha magungun a cibiyar da aka
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari