Lafiya Uwar Jiki
Mun ji cewa Hukumar NCDC, da Gwamnatin Najeriya sun samu wasu kudin bunkasa harkar kiwon lafiya. Ana sa ran cewa wadannan kudi sai sun haura Naira biliyan 29.
Ministan Lafiya na Najeriya, Osagie Ehanire ya ce gwamnatin tarayya za ta fara duba masu ruwa da tsaki a fannin magungunan gargajiya don yakar cutar coronavirus
Ya ce gwamntin jihar ta raba sinadarin tsaftace hannu da sauran kayan kare kai ga cibiyoyin duba lafiya da asibitocin da ke jihar. Mista Vakkai ya yi kira ga ma
Ya bayyana cewa kirkirar na'aurar tamkar sauke nauyin da ke kan jami'ar ne a matsayinta na cibiyar bincike da kirkiro sabbin abubuwa. Farfesa Abdulazeez ya ce
Tsohon shugaban hukumar inshorar lafiya ta kasa NHIS), Farfesa Usman Yusuf, ya nuna damuwarsa tare da bayyana cewa abinda suke gani a matsayinsu na kwararru yan
Ma, attajirin dan kasuwa, ya sanar da hakan ne a cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na Tuwita. ya bayyana cewa sauran kayan da ya bayar da tallafinsu sun
Tun a ranar 29 ga watan Maris Legit.ng ta wallafa rahoton cewa hamshakin attajirin dan kasuwa, Alhaji Aliko Dangote, zai samar da wata cibiyar killace wa mai ga
Jirgin ya tashi ne daga Najeriya da safiyar ranar Asabar, sannan ya dawo Najeriya tare da kayan da ya dauko daga kasar Turkiyya mai nisan tafiyar sa'o'i 7 daga
Gwamna Makinde ya sanar da hakan ne a daren ranar Lahadi a cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na Tuwita. A cikin sanarwar, gwamnan ya mika godiyarsa ta
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari