Labaran Duniya
Yanzu kuma rahotannin cikin gida na cewa bayan yawan korafe-korafe daga malamai da masu fada a ji, boye ko a fili, Sarki Salman na duba yiwuwar sauke dan nasa daga matsayin mai jiran gado, musamman bayan alamu sun nuna ya san da
Kakakin 'yan sanda na yankin Arewacin kasar, DSP Mohammed Tanko ya tabbatar da afkuwar lamarin da ya ke zantawa da Citi News, ya kuma ce dukkan yan sandan da ke yankin suna cikin shiri domin binciko wanda suka aikata laifin.
Majiyar LEGIT.com ta ruwaito Uwargidar Sahle kwararriyar ma’aikaciyar diflomasiyya ce, inda ta zama jakadiyar kasar Habasha ga kasashe da dama da suka hada da Djibouti, Faransa, Sanigal da wata kungiyar kasashen gabashin Afirka a
Mai magana da yawun kungiyar Dr Dauda Nalado da yake tattaunawa da yan jarida jiya a jahar Kano yace sun riga da sun sanar da hukumar yan sanda cewa zasuyi tattaki dan su samu tsaro. Yace "muna bin doka a duk lokacin da muka fito
Sanatan PDP, mai wakiltar Kaduna ta arewa, ya koka da yawan tashe-tashen hankula da ake samu a Kaduna da kewaye, saboda bambancin kabila, da addini. A cewarsa, jihar ta ffadi warwas a jarrabawar zaman laffiya, karkashin mulkin APC
Yace mafi yawan makaman da ake samu ana samunsu ne a hannun fararan hula, duk wanda ya mallaki wani makami ba bisa ka'ida ba to fa ya sanya rayuwar sa cikin hatsari. Zamuci gaba da bawa Nageriya koyan baya wajen kawo karshen malla
Wannan ba shine karo na farko ba aka samu magani da yake dauke da tsokar jikin dan adam.a shekarar 2011 ma'aikatan na birnin Sin sun fitar da wani magani da yake dauke da jikin dan adam. Sannan bincike ya nuna cewa a shekarar 2012
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewar an fara aikin gina iyakar ne da ke Seme-Krake a Badagry ta jihar Legas a shekarar 2011. Kungiyar kasashen Turai (EU) ce ta dauki nauyin gina ofishin iyakar da ya lashe a ka
Amal bin Laden, matar marigayi Osama bin Laden ta yi magana, a karo na farko, yadda sojojin kasar Amurka su ka kashe mijinta a kan idonta. Sojojin Amurka na musamman (SEAL) ne su ka kashe Osama a ranar 11 ga watan Mayu na shekarar
Labaran Duniya
Samu kari