Labaran Duniya
Kafin zuwan shugaban kasar Amurka kasar India a mako mai zuwa, wani mutum dan kasar India ya bukaci hukumomi da su tallafa masa cika burin shi na rayuwa na ganin Donald Trump...
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bukaci kasar Amurka da ta soke hanin da ta yi mata na bai wa al’umman kasar bizar shiga kasarta. Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Aregbesola ne ya gabatar da wannan rokon.
Dan kasuwar kasar Ghana kuma sananne a harkar yada labarai, Osei Kwame Dsepite na daya daga cikin ‘yan kasuwar kasar Ghana masu tarin nasara a kasuwancinsu...
Kowanne mai shago na damuwa da yadda kwastomomi ke satar musu kayayyaki don basu iya zama a kowanne kungu na shagon. A shekaru da dama, hakan ya zama babbar matsala ga ‘yan kasuwa amma sai gas hi wani dan Najeriya ya shawo...
Wata mata daga kasar Amurka ta zama abar kwatance wajen jajircewa, bayan ta kai wani babban matsayi a wajen aikinta. Pam Talbert wacce tayi aiki a makarantar a matsayin mai shara da goge-goge ta kai matsayin mataimakiyar...
Emauni Jeanise Manley ta zama marubuciya a lokacin da take da shekara 5 a duniya, kuma ta zama abin kwatance a cikin abokananta ta hanyar taimaka musu...
Fasinjoji sun halaka bayan jiragen sama biyu sun ci karo a sararin samaniya. Jami'an 'yan sanda sun ce jiragen biyu duk dauke suke da tagwayen injina tare da matukansu hade da fasinjoji. Sun ci karo ne a nisan kafa 4,000 daga...
Fitacciyar jarumar nan ‘yar kasar Ghana, Efia Odo ta bayyanawa wata magana a shafinta na Instagram akan addini. Jarumar a cikin rubutun da ta wallafa cewa: “Wanda ya hallici duniya bashi da wani addini.” Sannan ta kara da cewa...
Mutane da yawa suna matukar shiga damuwa idan suka rasa masoyi, wani mutumi dan kasar Vietnam, ya tono gawar matarshi ya sanya ta a cikin gunki yake kwanciya da ita a gado daya na tsawon shekaru 16...
Labaran Duniya
Samu kari