Labaran Duniya
Dr. Ngozi Okonjo-Iweala ta maida martani bayan Amurka ta ki bata goyon baya a WTO. Ngozi Okonjo-Iweala mai takardar zama ‘yar kasar da ta yi karatun jami'a.
Ta tabbata cewa dai Gwamnatin kasar Amurka ta fito karara ta nuna ba ta goyon bayan Ngozi Okonjo-Iweala. Meye abin da ya jawo adawar Amurka ga Okonjo-Iweala?
Za ku ji Yan Najeriyan da su ka samu manyan mukamai a Duniya a mulkin Buhari. Wadanda su ka yi wannan dace sun hada da Amina Mohammed ta majalisar dinkin Duniya
Bisa dukkan alamu kasashe fiye da 100 su k aba takarar Okonjo-Iweala karfi. daga cikin masu goyon bayan ‘Yar Najeriyar har da Fotugal, Romaniya, da Sweden.
Kan jami’an yan sandan Faransa ya kulle yayinda suka ga wani akushin tsafi a harabar ofishin jakadancin Najeriya a kasar Faris kamar yadda wani bidiyo ya nuna.
Gwamnonin Nasarawa da Yobe sun ce masu tada hatsaniya da sunan #EndSARS za su yaba wa aya zaki. Gwamna Abdullahi Sule ya gargadi masu neman rigima a Nasarawa.
An fara magana game da kashen-kashen 'Yan #EndSARS da aka yi a Lekki, Legas. Hillary Clinton da Rihanna sun yi maza sun Allah-wadai da kashe masu zanga-zanga.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shirya wa takwarorinsa na kasashen Senegal da Guinea Bissau liyafar cin abinci a yau Litinin, 15 ga watan Oktoba a fadarsa.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya karbi bakuncin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, wanda ya ziyarce shi domin gabatar ma sa da rahoto a kan rikincin ka
Labaran Duniya
Samu kari