Labaran Duniya
Wani bidyon matasa biyu daga kasar Ghana ya jawo hankulan jama’a ta yadda suka dinga shanye lemuka a wani babban shago ba tare da an gano su ba. Matasan da har yanzu ba a san ko su waye ba sun bayyana ne a matsayin abokan juna...
An gano wani Karen da ke dauke da cutar coronavirus a garin Hong Kong da ke kasar China. Yvonne Chow Hau Yee ta kai karenta asibitin dabbobi da ke yankin Happy Valley kuma a sakamakon da ya bayyana...
Bara dai wata irin dabi’ace ta tsayawa roko daga jama’a ba tare da an tashi an nemi na kai ba. Mutane da yawa sun mayar da bara sana’a kuma a ita suke samun na ci, sha da sutura...
Lafarge Africa Plc, wata kamfanin siminti ta tabbatar da cewar dan kasar Italiyan da ya kasance mutum na farko da aka samu yana dauke da cutar Coronavirus a Najeriya ya ziyarce ta a Ekwekoro, jahar Ogun.
Kungiyar kwallon kafa ta Newcastle ta haramta yin musabaha a tsakanin yan wasanta a kokarin da ta ke yi na hana yaduwar cutar Coronavirus, shugaban kungiyar Steve Bruce ya bayyana a ranar Juma’a, 28 ga watan Fabrairu.
Wata mahaifiya mai kananan shekaru ta jawo hankulan mutane a kafafen sada zumunta sakamakon kwazon da ta nuna yayin jarabawar da ta yi bayan lokaci kalilan da ta haihu...
Garin neman kiba ne wata budurwa ta jawo wa kanta rama. Wajen kwaliya da son a birge ne ta mayar da kanta makauniya. Ta kai kanta ne wajen masu rina kwayar ido amma sai aka yi rashin sa’a ta zama makauniya...
Awani rahoto da The Sun ta fitar ranar 23 ga watan Fabrairu, 2020, wata mata mai suna Ziz daga kasar Scotland, ta gaji da korafin da ‘ya’yanta guda biyu suke yi mata, Nia mai shekaru 9 sai kuma Robyn mai shekaru 8, inda ko da...
Sanata Shehu Sani ya martani kan hana bara, ya zalunci ya jawo talauci da barace-barace a Arewa. Sani ba ya goyon haramta bara a Arewacin Najeriya, ya soki Shugabannin Yankin.
Labaran Duniya
Samu kari