Labaran Duniya
A kasar Indonesia an dakatar da siyar da kayyakin kasar Faransa domin nuna bacin rai akan kare zanen barkwonci da aka wata mujalla ta yi akan Annabi Muhammad.
Trump ya kawo Jihohi 23, Biden ya kawo 23, saura sakamako 5. Unda ake jiran a kammala kidaya su ne: Georgia, Nevada, North Carolina, Pennsylvania da Alaska.
Kanye West ya samu kuri’u 60, 000 a zaben Shugaban kasar Amurka. Mawakin ya nuna cewa zai sake jarraba sa’arsa da kyau a zaben 2024 tun da bai dace ba a yanzu.
Mun kawo ragowar Jihohin su ka rage a zaben Amurka tsakanin Biden da Trump.Dokar Amurka ta ba kowace Jiha damar daukan lokacin da za ta sanar da sakamakonsu.
Wani dan asalin Najeriya Oye Owolewa ya zama dan majalisa mai wakiltar gundumar Columbiya a kasar Amurka bayan ya lashe zabe a karkashin jam’iyyar Democrat.
A yau da sassafe, Donald Trump ya zargi Jam’iyyar hamayya da kokarin ‘sace zabe’. Ana sa ran cewa an jima kadan Trump zai yi wa Amurkawa jawabi na musamman.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce wani abu game da gangamin da aka shirya masa a Najeriya. Yanzu haka Trump ya kawo Jihohi 13, shi kuma Biden ya na da 11.
Dakarun ‘Yan Sanda sun kama ‘Dan shekara 31 da zargin kashe Budurwarsa a otel. Mutumin ya sadada ya bar gawan ta a daki, sai daga baya masu otel su ka gani.
Hukumomi a Masar sun ce za su mayar da wasu yan Najeriya gida, kan gudanar da zanga-zangar End SARS ba tare da neman izini ba, kamar yadda Abike ta bayyana.
Labaran Duniya
Samu kari