Kwara
Yan bindigar da suka sace Misis Bola Ajiboye, matar Fasto Johnson Ajiboye na cocin RCCG da ke jihar Kwara, sun sako ta. Sun tsare mutumin da ya kai fansarta.
An dakatar da shugaban matasan jam’iyyar PDP a jihar Kwara sakamakon zargin da ya yi wa tsohon shugaban majalisar dattawa kuma gwamnan jihar, Bukola Saraki.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kwara ta dakatar da shugaban matasa, Prince Haliru Dansoho Mahmoud, har sai baba ta gani kan zargin nuna ɓacin rai a harkokin PDP.
Ƴan bindiga sun kai farmaki kan wani babban fasto a jihar Kwara. Miyagun ƴan bindigan a yayin farmakin na su sun yi awon gaba da matar faston zuwa cikin daji.
An samu rikici tsakanin 'yan jam'iyyar APC da PDP na Majalisar Dokokin jihar Kwara kan batun tantance kwamishinonin jihar. PDP ta yi zargin cewa har yanzu.
Babbar kotun da ke zamanta a Ilorin da ke jihar Kwara ta yanke hukuncin kisa kan wani Mohammed Kazeem da zargin ya kashe makwabcinsa ana daf da daura aurensa.
Wata kotu da ke zamanta a Ilorin babban birnin jihar Kwara ta tura wata shugabar masu addinan gargajiya Iya Osun gidan yarin saboda cin mutuncin malamin addini.
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun halaka manaja a gidan gonan tsohon sanatan Kwara ta kudu, Mista Simeon Suleiman Ajibola.
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya amince gwamnatinsa ta raba wa kowane ɗalibi N10,000 kyauta domin rage musj raɗaɗin cire tallafin man fetur.
Kwara
Samu kari