Kwankwasiyya
Dan takarar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Nasiru Yusuf Gawuna, ya samu goyon baya daga wasu daliban Kano kan shari'arsa da Gwamna Abba.
Kotun koli za ta zauna domin yanke hukuncin shari’ar zaben wasu gwamnonin jihohi. Wannan hukunci ne zai kawo karshen shari’ar takarar gwamnan da aka yi a zaben 2023.
Babban jigo a jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), ya bayyana dalilin da ya sanya ake alakanta matsalolin jam'iyyar da Rabiu Musa Kwankwaso.
Al'ummar Hausawa mazauna jihar Ogun sun fito zanga-zanga don nuna damuwa kan shari'ar zaben jihar Kano inda su ka bukaci a yi adalci don gudun rikici a kasar.
Dan takarar sanata a mazabar Kano ta Tsakiya, Abdulkarim Abdulsalam Zaura ya bayyana cewa ko yanzu aka sake zabe APC ce za ta yi nasara a jihar Kano.
Sanarwa ta fito cewa aanar Alhamis kotun koli za tayi zama a kan shari’ar Abba Kabir Yusuf da APC. Abba Kabir Yusuf da Nasiru Gawuna za su san matsayarsu.
Kamar yadda ya fada a dandalin Twitter, Hon. Abdulmumin Jibrin (NNPP) ya sake yin rabon tsabar kudi ga al’ummar da yake wakilta a majalisar tarayya daga Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya cigaba da yin ruwan nadin mukamai a Kano. An zargi da Abba Gida Gida da nada mutane 3 a kowace karamar hukuma domin yakar APC
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi martani kan jita-jitar cewa NNPP ta yi zama don bar wa Abba Kabir kujerarshi da kuma koma wa jam'iyyar APC.
Kwankwasiyya
Samu kari