Kwankwasiyya
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar YPP kuma jigo a jam'iyyar APC, Adamu Garba, ya yi martani kan rade-radin yiwuwar sauya shekar Kwankwaso zuwa APC.
Jami'yyar APC mai adawa a jihar Kano ta yi zazzafan martani kan kiraye-kirayen korar shugabanta, Umar Ganduje daga mukaminsa inda suka ce daukar nauyinsu aka yi.
Sabbin hotunan Sanata Rabiu Kwankwaso da jigon APC, Cif Bisi Akande ya kara jefa shakku kan makomar Sanatan inda ake zargin zai iya komawa jami'yyar APC.
Bayan ta sha kaye a Kotun Koli, jam'iyyar APC ba ta gajiya ba ta yi wata muhimmiyar ganawa don sake shiri game da zaben jihar Kano mai zuwa a nan gaba.
Jam'iyyar NNPP a Najeriya ta bayyana cewa har yanzu Sanata Rabiu Kwankwaso ba dan jam'iyyar ba ne yayin da ta ce Abba Kabir shi ne shugaba a Kano.
Sanata Rabiu Kwankwaso wanda shi ne jagoran NNPP ya bayyana cewar kofar jam'iyyarsu a bude take don tattaunawa ko kokarin yin hadaka domin kwace mulki.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa ko yanzu sun nuna wa duniya yawan jama'a da suke da shi a jihar Kano lokacin zabe.
Yayin da ake ci gaba da kiraye-kirayen tube Sarkin Kano, Ado Bayero, Sarkin zai kaddamar da aikin bude sabon asibitin kungiyar Musulunci ta Ahmadiyya Muslim Jama’at.
Tsohon gwamnan Kano kuma jagoran NNPP na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana irin makircin da aka so kulla masa saboda sa ran APC zata yi nasara a kotun koli.
Kwankwasiyya
Samu kari