Zaben jihohi
Za a ji labarin yadda Shugaban Jam’iyya APC da ‘Dan takaran kujerar Gwamna suka gamu da hadari a mota, amma Ubangiji ya nuna masu aya, domin duk sun kubuta.
Tijjani Jobe, Abdulmumin Jibrin. Nasiru Danfaranshi Ali Madaki, Maliki Kuliya, Namadi Dala, Jamilu Ahmad, Wada AA Rano, da su Garba Hungu sun ba NNPP gudumuwa.
Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida-Gida shi ne 'dan takarar gwamnan Kano a NNPP. Sirikin Kwankwason yayi karatu har zuwa matakin digiri na biyu.
Wasu 'yan daban sun kai farmaki kan tawagar kamfen din Gwamna Makinde na jihar Oyo.Sun dinga jifa tare da harbi inda suka lalata wasu daga cikin motocin kamfen.
Muhammad Sani Sha’aban ya bude neman takarar Gwamna a Action Democratic Party. Da zarar Hon. Sani Sha’aban ya zama Gwamna, za a ga karshen talauci a Kaduna.
A jihar Ribas abin bai yi kyau ba, domin ‘Yan daba sun je kauyen ‘dan takaran majalisa, sun kona masa gida. Ezemonye Ezekiel-Amadi ya shaida haka a wani bidiyo.
Sanata Aisha Binani, 'yar takarar kujerar gwamnan jihar Adamawa a karkashin jam'iyyar APC, ta roki magoya banyanta da su daina shigar mata a yayin kamfen dinta.
Kotu sauraron kararrakin zabe da ke zama a jihar Osun ta bayyana cewa, za ta yanke hukuncin karshe kan zaben gwamnan jihar Osun a ranar 27 ga watan Janairu.
Gwamnatin Jihar Borno karkashin jagorancin Gwamna Babagana Zulum ta ba wa makarantu hutun kwana takwas saboda malamai da dalibai su karbi katin zabe na PVC.
Zaben jihohi
Samu kari