Zaben jihohi
Ganin zaben 2023 ya karaso, an ji labari shugaban Kungiyar Abia Christian Community (ACC) za ta fadawa mabiyanta ‘yan takaran da za a zaba a kowace kujerar 2023
Ejike Agbo ya yi karar APC da ‘dan majalisar Ohaukwu ta Kudu, Hon. Chinedu Onah a kan rashin nasarar da ya samu wajen neman tikitin takara a APC a zaben 2023.
Shugaban INEC na kasa, Farfesa Mahmood Yakubu ya ce hare-hare da ake kai masu da kuma sayen kuri’u za su iya kawo barazana a zaben 2023 da hukumar za ta shirya.
Mata sun daura damarar ganin ba a barsu a baya ba. Yanzu haka kimanin mata 24 ne aka tsayar takarar matakin gwamna a jam'iyyun siyasa daban-daban a fadin kasar.
Sama da yan takaran jam'iyyun siyasa guda 11 zasu fafata a zaben gwamnan jihar Borno na shekarar 2023. Jerin yan takaran na kunshe cikin takardar da hukumar
Al'ummar jihar Neja za su fito don sauke hakki da kada kuri'u yayin da za a gudanar da zaben kananan hukumomi a fadin jihar a ranar Alhamis, 10 ga watan Nuwamba
Kotu ta sake soke zaben fidda gwanin masu neman takarar kujerar gwamnan jihar Zamfara karkashin jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) a yau Talata
Gwamnan jihar Osun ya bayyana kwarin gwiwar cewa, shi ya ci zaben da aka gudanar a jihar kuma tabbas kotu za ta tabbatar masa shi ya ci zaben nan kusa kada.
Akalla jihohi 17 ne cikin 28 za a iya samun tsaiko da zaben 'kare jini biri jini' a zaben 2023 mai zuwa kasancewar gwamnoni masu ci a jihohin ka iya aiki tukuru
Zaben jihohi
Samu kari