Labaran garkuwa da mutane
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun halaka ma'aikacin hukumar zabe INEC, Emmanuel Igwe, a jihar Ebonyi yayin da yake hanyar dawowa daga jihar Abiya.
Miyagun sun je gidan Basarake sun bindige shi, sun bi daki-daki, sun kashe ‘ya‘yansa. Ardon birnin Zazzau da kewaye ya na barzahu a dalilin ta’adin ‘yan bindiga
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda zai tura kudiri zuwa majalisa domin inganta tsaro. Tuni mutane su ka fara yabawa wannan mataki da sabon Gwamna ya dauka
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da da babban limamin masallacin Uso da ke karamar hukumar Akure ta arewa a jihar Ondo, Alhaji Ibrahim Bodunde Oyinlade.
Wasu fusatattun daliban jami'ar tarayya da ke Gusau a jihar Zamfara yanzu haka sun fantsama kan titi suna zanga-zanga kan garkuwa da abokan karatunsu ɗalibai 5.
Tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace Malamin Coci a yankin karamar hukumar Ohimini ta jihar Benuwai ranar Alhamis da daddare.
Kungiyar kare hakkin Bil Adama ta ce alkalumanta sun nuna mutum 123 sun mutu a zamanin Bola Tinubu. A ranar 29 ga watan Mayun 2023 Tinubu ya karbi mulkin kasar.
Wasu yan bindiga da ake tsammanin masu garkuwa ne sun kwashi daliban jami'ar UNIJOS guda 7 da tsakar daren Talata yayin da suka karatun jarabawar karshen zango.
Wani mai garkuwa da mutane ya sheƙa barzahu bayan ya yi ƙoƙatin tserewa dakarun sojoji da ke a shingen bincike a jihar Bauchi, bayan ya yanke jiki ya faɗi.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari