Labaran garkuwa da mutane
Miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon shugaban ƙaramar hukumar Ngeski a jihar Neja da karin wasu mutane 12 a hanyarsu ta zuwa jihar Kebbi
Wasu tsagerun yan bindiga sun kutsa kai gidan ɗan majalisar dokokin jihar Kwara da tsakar dare, sun yi awon gaba da matarsa da kuma 'ya'yansa biyu.
Yan bindiga sun kai hari Kauyen Yola, ƙaramar hukumar Karaye ta jihar Kano sau biyu a jere, sun kashe mutane kuma sun yi awon gaba da wasu da yawa.
SOPAPU bangaren mata sun tabbatar da cewa yan bindigan daji sun yi awon gaɓa da mata aƙalla 27 da wasu kananan yara hudu ranar 2 ga watan Oktoba, 2023.
An bayyana yadda shugaban 'yan sandan Najeriya zai tafi kasar turai domin koyon yadda za a yaki 'yan ta'adda ta hanya mai sauki kuma ta zamani a wannan shekarar.
Auwal Abdullahi, wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne ya ce ya gode wa Allah da yan sanda suka kama su. Kakakin yan sandan, Muyiwa Adejobi, ya sanar.
An dauke daliban makaranta a jihohin Katsina, Zamfara, Nasarawa da Neja. ‘Dan Majalisan Sokoto ya ce satar ‘Yan makaranta zai iya nakasa sha’anin ilmi a Arewa.
Dakarun sojin Najeriya sun ceto ɗalibai huɗu da aka sace daga jami'ar jihar Nasarawa bayan matsin lambar da suka yi wa yan bindigam da ke tsare da su.
Kwana uku bayan harin da aka kai gidajen kwanan ɗalibai na wajen makaranta, yan bindiga sun nemi N80m a matsayin kuɗin fansar ɗaiban jami'ar jihar Nasarawa.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari