Labaran garkuwa da mutane
Tsagerun yan bindiga sun yi awon gaba da ma'aikata akalla biyu na hukumar sufurin jiragen kasa (NRC) da ke aiki a tashar Agbor, jihar Delta, sun kira waya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi ajalin abokin aikinsu yayin da suka yi kokarin harbe wani matashi a kauyen Yarimawa da ke karamar hukumar Tofa a jihar Kano.
Hukumar jami'ar jihar Filato ta tabbatar da labarin harin da 'yan bindiga suka kaai gidan kwanan ɗalibai mata a jami'ar jihar Filato, amma ba su samu nasara ba.
A karshen makon jiya wasu daga cikin daliban makarantar FGC Yauri da aka yi garkuwa da su, sun kubuta. Iyaye sun dauki kwanaki su na sasantawa da 'yan bindiga.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar a jihar Taraba, inda suka hallaka dan sandan da ke bashi kariya a lokacin da suke hanya.
Gwarazan jami'an hukumar sojin Najeriya sun samu nasarar kubutar biyu daga cikin ma'aikatan ƙungiyar NGO uku da yan ta'adda suka yi garkuwa da su a jihar Borno.
Tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da wata budurwaa safiyar ranar Talata a yankin Fadan Ikulu da ke, jihar Kaduna.
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar ƙara ceto ɗaya daga cikin daliban Sakandiren Chibok, waɗanda Boko Haram ta sace shekaru 9 da suka gabata a jihar Borno.
Rundunar yan sanda ta jihar Legas ta yi nasarar kama wani magidanci da matarsa kan zarginsu da garkuwa da kansu tare da neman fansar N5m don yan uwansu su biya.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari