Labaran garkuwa da mutane
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi awon gaba da shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Abia, Farfesa George Chima a gidansa da ke jihar Imo,
'Yan bindiga dauke da bindigogi sun kai hari birnin tarayya Abuja cikin dare. Sun sace mata da miji da dansu da wani bako da suka yi, sun hada da wani mutum a gona.
Rundunar 'yan sandan jihar Neja ta bayyana cewa an samu nasarar cafke daya daga cikin mutanen da su ka kai hari tare da garkuwa da mutane a jihar.
Gwamnatin jihar Anambra ta rusa wani hotel da aka mayar da shi maboyar masu garkuwa da mutane. Ana zargin suna birne mutane, an samu kaburbura 30.
Kwanaki kadan bayan gwamnan Anambra ya kaddamar da rundunar tsaro dole. yan bindiga da sun takale shi da suka sace kwararreɓ likitan NAUTH a Nnewi.
Wasu mahara da ake zargin masu garkuwa ne sun sace matar mataimakin sufetan ƴan sanda na ƙasa mai ritaya a gidanta da ke jihar Ogun a ranar Juma'a.
Rundunar 'yan sandan jihar Lagos ta ce 'yan ta'adda sun fito da salon garkuwa da mutane ta yanar gizo da sunan soyayya, musamman ga mata. Suna tura kudi ga mutane.
Labari mai zafi ya zo mana cewa ana tunanin jami'an tsaron Najeriya sun sake yin kuskure. Wannan karo an saki bam da ya kashe mutane da dam dama a jihar Zamfara.
Rundunar 'yan sanda ta gwabza da 'yan ta'adda a jihohin Nasarawa, Benue da Bayelsa. An kashe 'yan bindiga a Benue, an ceto mutane a Nasarawa da makamai a Bayelsa
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari