Labaran garkuwa da mutane
Wasu mahara da ake zargin masu garkuwa ne sun sace matar mataimakin sufetan ƴan sanda na ƙasa mai ritaya a gidanta da ke jihar Ogun a ranar Juma'a.
Rundunar 'yan sandan jihar Lagos ta ce 'yan ta'adda sun fito da salon garkuwa da mutane ta yanar gizo da sunan soyayya, musamman ga mata. Suna tura kudi ga mutane.
Labari mai zafi ya zo mana cewa ana tunanin jami'an tsaron Najeriya sun sake yin kuskure. Wannan karo an saki bam da ya kashe mutane da dam dama a jihar Zamfara.
Rundunar 'yan sanda ta gwabza da 'yan ta'adda a jihohin Nasarawa, Benue da Bayelsa. An kashe 'yan bindiga a Benue, an ceto mutane a Nasarawa da makamai a Bayelsa
Bishof Godwin Okpala wani fasto a cocin angilikan a Najeriya ya hadu da sharrin 'yan bindiga. Amma a karshe addu'a ta yi tasiri, limamin cocin ya shaki iskar 'yanci.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta fitar da rahoto kan nasarorin da ta samu a 2024, ta kama 'yan daba, 'yan fashi da masu garkuwa da mutane da karin mutane 2,425
Wasu 'yan bindiga sun kai hari a Anambra ana tsaka da shirye shiryen jana'iza. An kashe fararen hula da 'yan sanda yayin hari. An bukaci kamo masu laifin.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta kashe 'yan bindiga 40, ta kama 'yan fashi 199, barayn mota da barayin shanu da dama a 2024. An ceto mutane da dama.
Hukumar ƴan snada reshen jihar Adamawa ta ce dakarunta sun bazana cikin daji domin ceto fastovi 2 da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su jiya Lahadi a jihar.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari