Labaran garkuwa da mutane
Hukumomi a kasar Saudiyya sun cafke wasu mata biyu da ake zargin iyalan dan bindiga Ado Aliero ne a garin Madina yayin da suka tafi aikin Hajji daga Najeriya.
Jami'an tsaro sun kama wani da ake nema ruwa a jallo bisa zargin garkuwa da mutane a sansanin aikin Hajji da ke Abuja yayin da ake tantance maniyyata.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ƴan bindiga sun sace basarakena jihar Kogi da ke Arewa ta Tsakiya a Najeriya, ƴan sanda sun fara farautarsu domin ceto shi.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun daure mutane 2 da suka je daji karbo shugaban APC da aka yi garkuwa da shi. Mutanen sun kai kudin fansa amma aka rike su.
Gwamnatin jihar Edo karkashin jagorancin Gwamna Monday Okpebholo ya rusa wani gida da wasu masu garkuwa suke amfani da shi a Benin City, ta kama miyagun.
Wasu mahara da ake kyautata zaton ƴan bindiga ne sun sace shugaban APC na gunduma ta 5 Ifon a ƙaramar hukumar Ose ta jihar Ondo, sun nemi fansar N100m.
Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ba iyalan limamin Zamfara da aka kashe a Maru N5m da kayan abinci. Sarkin Maru ya yaba da ta'aziyyar Alkali Salihu Sulaiman.
'Yan sanda sun cafke wata dalibar jami'ar Ekiti bisa zargin yin garkuwa da kanta domin ta sha soyayya da saurayinta. Kwamishinan 'yan sanda ya ce za a kai ta kotu.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya jinjinawa DSS kan kama masu garkuwar da suka sace yarinya mai shekara 1 suka wurga ta rijiya bayan karbar kudin fansa.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari