Labaran garkuwa da mutane
Dakarun ƴan sandan Najeriya sun yi nasarar gano motar Hon. Justice Azuka, ɗan majalisar dokokin jihar Anambra da aka yi garkuwa da shi ana gobe kirismeti.
An shiga tashin hankali a jihar Anambra yayin da wasu mahara ɗauke da makamai suka sace ɗan majalisar dokoki, Justice Azuka a hanyar komawa gida.
Wasu mahara da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane. ne sun yi awon gaɓa da fasinjojin motar bas mai ɗaukar mutum.18, sun nemi ƴan uwa su biya fansa.
Gwamnatin Katsina ta yabawa sojoji kan farmaki da suka kai kan gagga gaggan 'yan bindiga Manore da Lalbi a Bichi. Sojoji sun musu ruwan wuta ta sama da kasa.
Kotu ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga masu garkuwa a jihar Delta da suka sace sarkin Ubulu-uku, Obi Edward Akaelue Ofulue III suka kashe shi
Cibiyar kididdiga ta kasa NBS ta fitar da rahoton garkuwa da mutane da aka yi a Najeriya a shekara daya inda aka sace mutane miliyan 2.2 aka biya fansar N2.2tn
An samu yawaitar masu garkuwa da mutane a yankin Arewacin Najeriya a 2024. Hakan ya sanya gwamnonin Arewa aik da 'yan sa kai domin yakar 'yan bindiga
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Taraba. Sojojin sun kuma yi nasarar kubutar da wasu mutane uku da aka yi garkuwa da su.
‘Yan bindiga biyu sun gamu da ajalinsu a garin gwajin bam a sansanin Bello Turji. Fashewar bam din tatilasta mazauna Garin Gwale guduwa daga gidajensu a Zamfara.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari