Jihar Kebbi
Ambaliyar ruwa da aka yi sanadiyyar mamakon ruwan sama da aka sha a garin Dakingari na jihar Kebbi ta janyo asarar rayukan mutane uku. Lamarin ya faru ne ranar.
Aƙalla mutane 6 ne aka tabbatar da sun ɓata a wani mummunan haɗarin kwale-kwale da ya rutsa da su a jihar Neja a kan hanyarsu ta zuwa jihar Kebbi wacce ke.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ismaila Yombe mai ritaya, ya bayyana cewa ba a ji kansa da Atiku Bagudu ba lokacin da suke mulki saboda yana bin umurninsa.
Gwamna Nasiru Idris na jihar Kebbi ya kafa tawagar wakilai da zasu tafi jamhuriyar Benin domin ceto matasan jiharsa su 10 da aka tsare bisa kuskure a Kotano.
Jerin sunayen mutanen da Tinubu zai ba ministoci kashi na biyu ya fito ɗauke da sunayen tsofaffin gwamnoni guda biyar a cikinsa. Shugaban ma'aikatan fadar.
Biyo bayan sanar da ranar Laraba, 19 ga watan Yuli a matsayin ranar 1 ga watan Muharram na shekarar 1445, jihohi irin su Sokoto, Ƙebbi, Osun duk sun bada hutu.
Gwamnatin jihar Kebbi ƙarkashin gwamna Dakta Nasir Idris ta samu nasarar ceto mutane 30 da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a karamar hukumar Danko-Wasagu.
Gwamna Nasiru Idris ya bada sanarwar korar Babangida Sarki daga cikin Hadimansa. Ahmed Idris ya yi magana a madadi, yana mai jan-kunne ga masu katabora a salula
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasarar ceto mutum 30 da ƴan ta'adda suka sace a jihar Kebbi. Jami'an tsaron sun ceto mutanen ne a cikin kwana biyu.
Jihar Kebbi
Samu kari