Jihar Kebbi
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris ta ayyana ranar Juma’a, 30 ga Agusta a matsayin ranar hutu domin jama’a su shirya zaben ciyamomi.
A wannan rahoton za ku ji cewa a yunkurin bunkasa safarar kaya a tsakanin jihohin da ba su da teku, Tsandaurin Tsamiya da ke jihar Kebbi ya bude ofishi a Kano.
Rundunar yan sanda ta zargi sojan Najeriya da harbe shugaban yan sandan Wasagu, Halliru Liman har lahira yana kan hanya zuwa Birnin Kebbi daga jihar Zamfara.
Rahotanni sun nuna cewa an rasa amfanin gona mai yawan gaske a jihohin Kebbi da Neja sakamakon ibtila'in ambaliyar ruwan da ya afku a wasu yankuna.
Hukumar NiMET ta gargadi mazauna wasu jihohi shida na Arewacin Najeriya da su shirya ganin ruwan sama mai hade da tsawa da iska mai karfi a kwanaki masu zuwa.
Gwamnatin Kebbi ta yi Allah wadai da wani rahoton sabon tsarin albashi na ma'aikatan jihar da ake yadawaa kafafen sada zumunta. Ta yi karin haske.
Duk da yawan yara masu gararamba a gari, Kano, Kaduna, Katsina da Kabbi sun gaza samun tallafin kuɗin sa yara a makaranta daga hukumar ilimi UBEC ta ƙasa.
Gwamnan jihar Kebbi ya ce ba a yi maganar dawo da tallafin man fetur ba a zaman majalisar magabatan kasa da ya gudana a fadar shugaban kasa a ranar Talata.
Majalisar Matasan Arewa ya yi tir da bukatar da wasu mutane ke yi na gwamnati ta sauyawa cibiyar fasaha ta hukumar sadarwa matsuguni zuwa jihar Kebbi.
Jihar Kebbi
Samu kari