Jihar Kebbi
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da mutane 16 a wani harin sa suka kao a jihar Kebbi. 'Yan bindigan sun sace mutanen ne lokacin da suke aiki a gonakinsu.
Kotun daukaka kara ta dawo da sarkin Gwandu Alhaji Mustapha Haruna Jakolo da gwamnatin Kebbi ta yi. An sauke sarkin Gwandu shekaru 20 da suka wuce a baya.
Kungiyoyin ma'aikatan kananan hukumomi da malamai a jihar Kebbi sun shawarci Gwamna Nasir Idris ya jinkirta biyan mafi ƙarancin albashi da ya yi niyya.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamnan ya amince zai biya ma'aikatan fiye da N70,000.
A halin yanzu dai ana ci gaba da gudanar da taron kasa kan dakile aikata laifuffuka ta yanar gizo wanda hukumar EFCC ta shirya a dakin taro na fadar shugaban kasa.
Gwamna Nasir Idris Kauran Gwandu ya kafa kwamiti na musamman da zai gudanar da bincike domin dawowa da marayu hakkinsu da aka danne a jihar Kebbi.
Fusatattun daliban Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Lafiya da ke Jega a Jihar Kebbi sun kona gidan shugaban makarantar Haruna Saidu-Sauwa tare da lalata motarsa.
Shugaba Bola Tinubu ya taya Zainab Shinkafi Bagudu murnar zama yar Afrika ta farko da za ta shugabanci kungiyar IUCC ta duniya. Kungiyar IUUC na yaki da cutar kansa
'Yan bindigan da suka sace Hakimin Kanya a jihar Kebbi sun yi sanadiyyar rasuwarsa bayan sun ji masa rauni a kai. Jami'an tsaro sun ceto mutum takwas.
Jihar Kebbi
Samu kari