Katsina
Rahotanni sun tabbatar da cewa Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a jihar Kano ta yi nasarar cafke wanda ake zargi da sace mahaifiyar Dauda Kahutu Rarara a Katsina.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta bayyana nasarar damke wasu mutane hudu da ke tattara bayanan sirri kan jama'a su na mikawa masu garkuwa da mutane.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya mika ragamar mulkin jihar ga mataimakinsa, Malam Faruk Lawal Jobe. Gwamnan ya tafi hutun wata daya.
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta bayyana cewan jami'anta sun samu nasara kan wasu miyagun 'yan bindiga a karamar hukumar Kankara. Sun kwato makamai.
Rahotannin da muke samu yanzu na nuni da cewa mahaifiyar fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ta kubuta daga hannun 'yan bindiga bayan sati uku.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya bayyana matakin da ya dauka na koyar da sana'a domin yaki da ta'addanci da samar da zaman lafiya a jihar Katsina.
Kungiyar dattawan Katsina ta KSEF ta bayyana damuwa a kan yadda gwamnati ta yi rikon sakainar kashi da batun tsaro da kawo kudurin halasta auren jinsi da dangoginsa.
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar hallaka yan ta'adda a jihohin Anambara, Katsina da Oyo. Ta kwato tarin makamai da kama dan ta'addan da ake nema ruwa a jallo.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jajantawa Sanata Bala Ibn Na'Allah bayan rasuwar matarsa mai suna Safiya Na'Allah da yammacin jiya Talata.
Katsina
Samu kari