Katsina
'Yan bindiga sun kashe mutane 23, ciki har da matafiya da masu hakar ma'adinai, tare da sace wasu da dama a Kaduna, Katsina da jihohin Arewa 3 a karshen mako.
Majiyoyinmu sun tabbatar da cewa yan bindiga da dama a jihar Katsina suna kare yan gari daga hare-haren waje maimakon kai musu farmaki kamar a baya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka mutane ciki har da jami'an tsaro. Sun kuma yi awon gaba da wasu.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin ƙananan hukumomi a jihar Katsina suna shiga yarjejeniya da kungiyoyin yan ta'adda domin tabbatar da zaman lafiya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Katsina. 'Yan bindigan wadanda suke dauke da makamai sun kashe mutane tare da sace wasu.
Kungiyar Izala reshen Kankia ya sanar da rufe masallacin Juma'a sakamakon ambaliyar ruwan da ta mamaye shi, ta fara shirye shiryen gina sabon masallaci.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya kuma tuna marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari bayan kusan wata biyu da rasuwarsa, inda ya yi masa addu'o'i.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga a jihar Katsina. Sojojin sun samu nasarar ne bayan sun yi bata kashi da miyagu.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya ce dole ne a duba batun samar da 'yan sandan jihohi saboda magance ta'addanci.
Katsina
Samu kari