Katsina
Gwamnatin jihar Katsina ta shirya kashe kudade don inganta tsaro a manyan asibitoci. Gwamnatin za ta gina katangu a wasu manyan asibitoci saboda rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji yadda gungun ƴan ta'adda su ka dawo aiki gadan-gadan, inda suke lashe mutane kamar kiyashi a sassan Katsina bayan jama'a sun fara samun sauƙi.
Wata kotu a jihar Katsina ta yanke hukuncin kisa ga wasu mutane guda biyu da suka hada da mai gadi da mai dafa abinci bisa kashe tsohon kwamishina Rabe Nasir.
Rundunar ‘yan sanda a Katsina ta dakile hare-hare biyu da aka kai a Sabuwa, inda ta ceto mutum 28. Amma 'yan ta'adda sun kashe mutane uku a harin.
An samu rarrabuwar kawuna game da yafewa Muhammdu Buhari, tun ranar da ya rasu wasu suka ce sun yafe hakkinsu kuma suka yi masa addu'ar samun rahama.
A labarin nan, za a ji gwamnatin Zamfara ta tabbatar da maye gurbin marigayi Dr. Ibrahim Bello da dansa, Alhaji AbdulKadir Ibrahim a matsayin sarkin Katsinan Gusau.
Malamin Musulunci, Sheikh Bello Aliyu Yabo ya shawarci masu mulki su tuba kafin mutuwa, yana sukar wadanda ke neman a yafe wa marigayi Muhammadu Buhari
A labarin nan, za a ji cewa iyalan marigayi tsohon shugaban Najeriya sun bar gidansu da ke Daura a Katsina, sun koma gidansa na Kaduna kwanaki da yi masa sutura.
Gwamnatin jihar Katsina ta musanta rahotanni taɓarɓarewar tsaro da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta, ta ce daga zuwan Dikko zuwa yau, an samu sauƙi sosai.
Katsina
Samu kari