Katsina
A labarin nan, za a ji cewa mazauna yankin Kurfi a jihar Katsina sun yi ganaawar fahimtar juna da shugabannin miyagun 'yan ta'adda da su ka addabe su.
Yayin da Gwamna Dikko Radda ya gana da sarakunan gargajiya daga masarautun Katsina da Daura a fadar gwamnati, ya ce zai kashe N680m a gyaran makabartu a Katsina.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda zai rika biyan limaman masallatai da masu sharar masallaci alawus a Katsina. Za a kara wa dagatai albashi da masu unguwa.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya kai ziyarar gani da ido zuwa kauyen Gidan Mantau, inda miyagun 'yan bindiga suka kashe masallata masu yawa.
Gwamna Dikko Umaru Radda na jihar Katsina ya shawarci jama’a su nemi hanyoyin kare kansu daga hare-haren ’yan bindiga da ke jawo asarar rayuka da dukiyoyi.
Dawowar Gwamna Dikko Radda daga kasar waje tare da yada zangonsa a Kaduna ya jawo gunaguni daga jama’ar Katsina, yayin da ’yan majalisa suka nuna masa goyon baya.
Yayin da Najeriya ke fama da matsalolin rashin tsaro a kasar, rahoton bincike ya bayyana cewa a shekara guda, ‘yan Najeriya sun biya fiye da N2bn na kudin fansa.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a su ka shiga mawuyacin hali bayan ƴan bindiga sun mai farmaki kan wani gida da ke cikin birnin Katsina tare da kwashe ƴan gidan.
Bikin ranar Hausa ta duniya ya kankama a Daura,wurin da ake wa kallon tushen Bahaushe a Najeriya, ana bikin ranar ne domin nazari kan harsheda rayuwar Bahaushe.
Katsina
Samu kari