Katsina
Rundunar tsaro ta ceto kimanin mutum 103 da aka yi garkuwa da su a Katsina, kamar yadda Gwamna Aminu Bello Masari ya bayyana a ranar Juma’a, 8 ga watan Janairu.
A wata takarda da kakakin hukumar 'yan sanda, Gambo Isah ya saki, ya tabbatar da yadda 'yan sanda suka kashe 'yan bindiga 6 a jihar Katsina, The Cable ta ce.
Muttuwa riga ce bata fita kamar yadda bahaushe ke cewa. Duk wani mai rai mamaci ne kuma kowa sai ya dandana dacin mutuwa. A shekarar 2020 jihar Katsina ta yi.
Kanin Sarkin Daura Alhaji Abdullahi Umar Maitaro, Allah ya yi masa rasuwa sakamakon hatsarin mota da rutsa dashi tare da wasu mutane biyu a mota ranar lahadi.
Bude iyakokin tudun kasar nan hudu da gwamnatin tarayya tayi a makon da ya gabata ya taka rawar gani wurin ragargaza farashin hatsi da sauran kayan abinci.
Gwamnatin Katsina ta dage cewa sam ita bata biya masu garkuwa da mutane kowani kudin fansa don sakin daliban makarantar sakandare na kimiyya da ke Kankara ba.
Sarkin Daura, Alhaji Umar Faruq, ya rasa kaninsa, Abdullahi Umar sanadiyyar hatsarin mota da ta ritsa da shi, The Punch ta ruwaito. Umar ya rasu ne sakamakon mu
Wata budurwa a ake shirin daurawa aure, Fatima Hassan Fari ta rasu a ranar da za a daura mata aure a karamar hukumar Funtua da ke Jihar Katsina. Rahotanni sun b
Fusatattun matasa a jihar Katsina a jiya sun fito zanga-zanga tare da rufe manyan tituna sakamakon fusata da garkuwa da mutane tare da harin 'yan bindiga wurin.
Katsina
Samu kari