Katsina
Yan fashin daji a safiyar ranar Talata sun kashe mutum 10 sun kuma raunata wasu da dama yayin sabon harin da suka kai inda suka kona shaguna da gidaje a Yasore
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta cafke wani jagoran ‘yan bindiga wanda da kan shi ya bayyana yadda ya halaka kuma ya yi garkuwa da mutane da dama kamar yad
Farfesa Sanusi Mamman, Shugaban jami’ar Umaru Musa Yar’Adua da ke Jihar Katsina, ya yi barzanar korar budurwarsa daga jami’ar idan har ta nuna ta san shi kamar
Sakamakon hauhawar ta’addanci a fadin jihar Katsina manoma da dama sun hakura da noma gonakin su sakamakon yadda ‘yan bindiga suka tilasta musu biyan haraji.
Kungiyar mafarautan Najeriya, NHC, reshen jihar Katsina da ke arewa maso yamma ta yanke shawarar taimaka wa gwamnatin jihar yaki da ta’addanci a fadin jihar.
Hukumar kwastam ta kasa, NSC,ta kwace babura 202 daga wasu da take zargi da zama 'yan bindiga da masu taimakonsu a jihar Katsina tsakanin watan Augusta,Satumba.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bukaci dakarun soji su buɗe wa yan bindiga wuta babu sassauci ko da kuwa sun shiga cikin mutanen da babu ruwansu.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari ya bayyana yadda 'yan bindiga suka fara shiga damuwa dalilin matakan da gwamnatinsa ta dauka a kwannan nan a jihar.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kano, Haruna Isa Dederi, ya koka kan yadda yan bindigan dake tserowa daga jihar Zamfara da Katsina suka fara kai hari Kano.
Katsina
Samu kari