Katsina
Wasu mahara sun kai farmaki, sun yi garkuwa da hakimin kauyen Kaigar Malamai, a karamar hukumar Danmusa da ke jihar Katsina tare da wasu mutane goma sha biyar.
Wani mazaunin kauyen ya shaidawa wakilin Daily Trust cewa 'yan bindigan masu yawa sun afka kauyen a daren ranar Litinin inda suka ci karensu ba babbaka na tsawo
Tun bayan sakin daliban makarantar gwamnati ta Kankara da aka sace a jihar Katsina, rahoto ya nuna cewa yankin arewa na fuskantar kalubale a bangaren ilimi.
Babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa a kan harkar yada labarai, Garba Shehu, ya yi kira ga masu gangamin BringBackOurBoys da su mayar da kudadensu.
Anyi garkuwa da mutane biyu da daren Lahadi bayan da wasu yan bindiga suka kai hari Funtua da ke jihar Katsina, arewa maso yammacin Najeriya. Mazauna yankin sun
Najeriya ta zama kasa ta farko a nahiyar Afirika da ta fara saka na'urar Level D Helicopter Full-Flight Simulator, bayan Caverton da ta sanya nata na biliyoyi.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kwashe dalibai daga makarantar islamiya a garin Mahuta da ke karamar hukumar Dandume ta Katsina.
A ranar Asabar rundunar sojin Najeriya ta bayyana yadda ta samu nasarar ceto dalibai 344 na GSSS Kankara, jihar Katsina a ranar 11 ga watan Disamba, Vanguard.
Iyayen daliban GSSS Kankara na jihar Kaduna sun hadu da yaransu. An sace yaran ne a ranar 11 ga watan Disamba, kuma an sako su a daren Alhamis. The Cable tace.
Katsina
Samu kari