Katsina
Duk da matakan da gwamnati ta ɗauka a jihar Katsina, wasu tsagerun yan bindiga sun farmaki kauyen Unguwar Samanja, ana gab da yin sallar Magrib ranar Lahadi.
Ɗaya daga cikin masu rike da mukaman sarauta, hakimin Batsari, ya koƙa han halin da mutanen yankinsa suka tsinci kansu a hannun yan bindiga a jihar Katsina.
Yan sandan jihar Katsina sun yi holen wani yaro mai shekaru 14 (da aka boye sunansa) da ake zargi dan bindiga ne, Premium Times ta ruwaito. Da aka holensa tare
Rundunar 'yan sandan jihar Kano sun cafke wasu mutum biyu da jarka 5 na fetur a Fagge da ake zargin suna samarwa da 'yan bindigan jihar Katsina daga jihar Kano.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu tsagerun yan bindiga sun shiga har fadar dakacin garin Banye, a jihar Katsina, sun yi awon gaba da shi da kuma wani mutum ɗaya.
Hukumar kwastam ta ƙasar nan, reshen jihar Katsina dake arewa maso yammacin Najeriya, tace ta kwace jarkokin man fetur sama da 1000 da ake kaiwa yan bindiga.
Hukumar kwastam ta ƙasa, ta gano wasu bayanan sirri na yadda masu fasa kwaurin shinkafa suke tallafawa yan bindiga wajen kai musu man fetur da sauran kayayyaki.
Tun bayan katse hanyoyin sadarwa a jihar Katsina, yan bindiga sun cigaba da cin karen su babu babbaka kasancewar mutane basu da hanyar neman ƙarin jami'ai.
Rahotanni daga jihar Katsina, sun bayyana cewa jami'an kwastam sun bude wuta kan mai uwa da wabi a yankin karamar hukumar Mani, jihar Katsina, ranar Asabar.
Katsina
Samu kari