Katsina
Rahoto ya bayyana cewa, dubban dubatan 'yan APC da PDP daga jihar Katsina ne suka mika kansu ga jam'iyyar NNPP bayan da aka kammala zaben kananan hukumomi.
Ministan sufuri ya gana da gwamnan jihar Katsina, ya ce shi yafi cancanta da a bashi damar tsayawa takara domin ya gaji Buhari a zaben 2023 mai zuwa nan gaba.
Jam'iyyar All Progressives Congress APC mai mulki a Katsina ta yi nasara a zaben kananan hukumomi 31 da aka gudanar a jihar a ranar Litinin, 11 ga watan Afrilu.
An yi artabu tsakanin dakarun yan sandan jihar Katsina da wasu yan bindiga yayin da suka yi yunkurin kai hari kan mutane a yankin Kahiyal dake Jibia a Katsina.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya ayyana ranar Litinin 11 ga Afrilu, 2022 a matsayin ranar hutun aiki domin baiwa ma’aikata da iyalansu damar zabe.
A wani hari da ake zaton an shirya shi je da daddare, wasu yan bindiga sun kashe fitaccen ɗan kasuwa a karamar hukumar Kankara, sun sace ɗiyarsa da wasu mutane.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina yayin wani gangami da wadanda suka amfana da shirin tallafi na gwamnatin tarayya suka shiya, ya jinjinawa Buhari.
Yan bindiga sun kashe wani treda a kasuwan Yantumaki a karamar hukumar Danmusa a Jihar Katsina a ranar Juma'a. The Punch ta rahoto cewa yan ta'addan sun kuma ra
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya umurci malamai a cibiyoyi daban-daban na ilimi a jihar da su fara koyar da yara da harshen gida, musamman Hausa a Arewa.
Katsina
Samu kari