Kasashen Duniya
Ayatollah Ali Khamenei ya yi watsi da tayin zama da shugaban Amurka, Donald Trump ya masa kan mallakar nukiliya. Ya ce Amurka 'yar ta'adda ce kan rikicin Gaza.
Isra’ila ta kai hare-haren sama a Gaza, ta kashe mutane 45 ciki har da mata da yara, duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da Amurka ta shiga tsakani.
Rahotanni sun nuna cewa jirgin ya kauce wa titinsa ne yayin da yake kokarin sauka a filin jirgin Hong Kong, in da ya turmushe wata motar sintiri kafin ya fada teku.
A labarin nan, za a ji cewa wasu yan jaridan AFP da ke Faransa sun shiga hannun yan sandan Najeriya yayin da ake daukar hoton zanga-zangar sakin Kanu.
Saudiyya ta kaddamar da aikin “King Salman Gate” don bai wa ‘yan Najeriya damar mallakar kadarori a Makkah tare da samar da ayyukan yi 300,000 nan da 2036.
Babban dan adawa a kasar Kamaru, Issa Tchiroma Bakary ya ce zai kalubalanci shugaba Paul Biya wajen fitar da sakamakon zabe da ya nuna shi ya yi nasara.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kebbi ta baza komarta zuwa kasar Sin domin ta fatattaki Lakurawa a kokarinta na dawo da zaman lafiya sassan jihar.
An gudanar da zanga zanaga da kone kone, ciki har da kona ofishin jam'iyyar mai mulki. Dan adawa, Issa Tchiroma Bakary ya yi ikirarin kayar da Paul Biya.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya koka kan yadda ake satar ma'adina a kasashen Afrika. Ya ce satar ma'adinai babban laifi ne kamar ta'addanci da sauransu.
Kasashen Duniya
Samu kari