Kasashen Duniya
Wasu kasashen duniya sun ki karbar jakadun Najeriya da shugaba Bola Tinubu ya tura a ranar 6 ga Maris, 2026 saboda yana da kasa da shekara biyu a kan mulki.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin ruwan Amurka ta sanar da cewa jami'anta ba za su iya raka jiragen mai da ke son wucewa ta Hormuz ba a yanzu.
Ma'aikatar yakin Amurka ta sanar da cewa an kashe jikkata mata sojoji 140 a yaki da Iran. Wata majiya ta ce akalla sojojin Amurka 150 ne suka jikkata a yaki da Iran.
Iran ta daki Tel Aviv da makaman linzami, mutane 2 sun mutu. Hezbollah ta daki makarantar yara yayin da Netanyahu ya lashi takobin kawo karshen mulkin Iran.
Shugaban ƙasar Rasha, Vladimir Putin, ya tattauna ta waya da shugaban Iran, Masoud Pezeshkian yayin da ake ci gaba da yaki a tsakanin kasar da Isra'ila.
Amurka ta lashi takobin kaddamar da mugayen hare-haren da Iran ba ta taba gani ba a yau. Iran daita ƙi yarda da batun tsagaita wuta yayin da asarar rayuka ke ƙaruwa
Rundunar sojin Isra'ila ta bayyana cewa, da safiyar ranar Talata, ta gano cewa Iran ta harbo mata makamai masu linzami kuma tuni dakaru suka fara kokarin kakkabo su.
Rundunar sojin Iran ta IRGC ta yi wa Donald Trump martani game da maganar tsayar da yaki da ya ke cewa za a yi a 'yan kwanaki masu zuwa. Sun ce sun yi wa Amurka illa
Ma'aikatar lafiya ta Isra'ila ta tabbatar da cewa kusan mutane 200 na kwance a qsibiti sakamakon hare-haren da Iran ta kaddamar a cikin awanni 24.
Kasashen Duniya
Samu kari