Kasashen Duniya
A labarin nan, za a ji shugaban katolika na duniya, Fafaroma Leo XIV ya goyi bayan kalaman Shugaban Amurka, Donald Trump a kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Nqjeriya ya hau mataki na 20 a jerin mukaman siyasa 20 da ake ganin sun fi kowane karfi a duniya, jerin da aka fitar ya kunshe manyan kasashe irinsu Amurka.
Yan majalisar dokonin jamhuriyar Benin sun tsawaita wa'adin shugaban kasa zuwa shekaru bakwai, sun ce babu wanda zai wuce wa'adi biyu a kan gadon mulki.
Kasar Venuzuela ta fara shirin gwabza yaki ta wasu dabaru idan Amurka ta kai mata hari bayan barazanar da Donald Trump ya yi wa kasar bayan wasu hare hare.
Ana fargabar wasu Yahudawa sun kona wani masallaci a Yammacin Kogin Jordan, inda suka lalata gine-gine tare da rubuta kalaman batanci a bangon masallacin.
Sojojin Turkiyya 20 sun mutu bayan jirgin C-130 Hercules ya yi hatsari a Georgia. Shugaba Erdogan ya tabbatar da cewa an fara bincike don gano dalilin hatsarin
Mutane shida sun mutu a wajen cunkoson daukar aikin sojoji a Accra, Ghana. Gwamnati ta dakatar da shirin kuma Shugaba Mahama ya ziyarci wadanda suka ji rauni.
Gwamnatin kasar Turkiyya ta tabbatar da mutuwar duka sojoji 20 da ke cikin jirgin C-130 da ya yi hatsari a kasar Georgia kusa da iyakar Azerbaijan.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban ƙasar Faransa, Nicolas Sarkozy ya shaki iskar 'yanci bayan ya shafe makonni uku kacal daga cikindaurin shekaru biyar.
Kasashen Duniya
Samu kari