Karatun Ilimi
Kano - Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya amince da bukatar shugabannin kwalejin Sa'adatu Rimi na ɗaga likafar kwalejin zuwa matsayin jami'a.
Hukumar NYSC ta ba mata masu ciki da masu shayarwa ci gaba da zama a garuruwan mazajensu domin shiga sansanin banutar kasa. Hukumar ya bayyana dalilin yin haka.
Gwamnatin jihar Kwara ta dakatar da wani shugaban makarantar Larabci bisa wani laifin da ake zargin ya faru a wata makarantar Larabci a jihar. An kafa kwamiti.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana adadin yaran da aka sanya a makaranta a tsakanin shekarun 2019 zuwa 2021. Ta kuma bayyana burin sanya wasu da dama a makarant
Wani dattijo dan Najeriya ya bayyana burin rayuwarsa, ya ce abinda ke gabansa a yanzu bai wuce ya koyi karatu ba, kuma ya fashe da kuka kan rashin iya karatu.
Karamin ministan Ilimi a Najeriya ya nuna damuwa kan yawaitar sace dalibai a fadin kasar. Ya bayyana cewa, dukkan 'yayansa a makarantun gwamnati suke karatu.
Dangote, BUA, Tiamin Rice sun sanar da niyyarsu ta ɗaukar ɗalibai 370 da suka ci gajiyar tallafin karatu na ƙasar waje wanda tsohon gwamnan Kano, Rabi'u Musa.
Ma’aikatan da ya kamata su kula da tsabtace wuraren karatu su na yajin-aiki, haka zalika babu masu sa ido domin tabbatar da bin sharudan yaki da Coronavirus.
Babban sakataren hukumar ilimin bai ɗaya ta kasa (UBEC), Dr Hamid Bobboyi ya bayyana hakan a lokacin kaddamar da wasu ayyuka da hukumar ilimin bai ɗaya ta gudan
Karatun Ilimi
Samu kari