Karatun Ilimi
Wani matashin yaro dake talla a titi ya ba jama’a Mamaki yayin da yake amsa tambayoyin lissafi tamkar na’ura mai kwakwalwa. Babu tabbacin yana zuwa makaranta.
Wata jami'a a kasar Uganda ta sha suka saboda umurtar dalibanta masu karatun aikin jinya da unguwar zoma su yi gwajin juna biyu kafin rubuta jarrabawar karshe.
Da bakinsa, ba wani ne ya fada ba, Adamu Adamu ya soki kan sa. Ministan ilmi na Najeriya, ya gamsu cewa bai tabuka abin kirki duk da tsawon damar da ya samu ba
Ministan ilimi, Mallam Adamu Adamu, ya bayyana cewa ya gaza a matsayinsa na minista domin ya kasa magance matsaloli da dama da yakamata ace ya magance su tuni.
Gwamnatin jihar Kaduna ta dawo da tsarin karbar kudin makaranta daga daliban manyan makarantun sakandare na jihar. Kwamishinan ilimi, Halima Lawal ta sanar.
Arewa Consultative Forum reshen jihar Kano tayi alkawarin kafa gidauniyar taimakon kudin makaranta ga ‘yan jihar da ba zasu iya biyan kudin karatunsu na jami’a.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya ba da umarnin a gwama fannin koyarda sana'o'i da Tsangayoyin almajirai 2,775 da makarantun Islamiyya 451 a jiharsa
Jami'ar Ibadan (UI) da jami'ar Legas (UNILAG) ne a saman jerin jami'o'i mafi nagarta a Najeriya, inda dalibai za su iya karanta ilimin likitanci da sanin ilimi.
Biyo bayan umurnin da shugabannin kungiyar malaman jami'o'i na kasa, ASUU, sassa da dama na malaman jami'an yanzu sun zabi a dakatar da yajin aikin da suka shaf
Karatun Ilimi
Samu kari