Kannywood
Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya yi tsokaci kan halartar shirin Gabon 'Talkshow' da Alkali Abubakar Salihu Zaria ya yi inda ya ce ba laifi ba ne a addinance.
Sheikh Alƙali Abubakar Salihu Zariya ya bayyana a shirin Hadiza Gabon wanda ya haifar da muhawara a kafafen sada zumunta, inda ra’ayoyi suka bambanta matuƙa.
Hafsat Tuge ta kare 'yan Kannywood kan cewa ba su dace da aure ba. Ta ce suna aure kuma suna girmama mazajensu yayin da ta ce babu shirin aure a gabanta yanzu.
Rahama Sadau ta yi wa Yusuf Lazio sha tara ta arziki da ta gigita shi, inda ya gode mata tare da kiranta 'uwa', kuma ya roƙa mata albarka bisa karamcinta.
Dattijo kuma jarumin Kannywood, Malam Inuwa Ilyasu, ya bayyana cewa ya shiga harkar fim ne domin fadakar da jama'a da kuma koyar da addinin Musulunci.
Hisbah ta hana sauraron wakar Amanata ta Hamisu Breaker, tana ganin tana yada alfasha, amma mutane da dama sun zargi hukumar da tallata wakar, domin ba a santa ba.
Mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara zai aure jarumar Kannywood, Aisha Humaira a Maiduguri na jihar Borno bayan sun dade suna aiki tare a fagen rara waka da amshi.
Shahararriyar jarumar fina-finan Nollywood, Doris Ogala ta ba da labarin yadda ta mutu, ta je cikin aljanna, amma Ubangiji ya umarce ta da ta dawo duniya.
Bayan rasuwar fitaccen jarumin Kannywood, Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nuna alhinin rasuwar Abdullahi Shuaibu da aka fi sani da Karkuzu a Jos.
Kannywood
Samu kari