Kannywood
Rahotanni da suka zuwa mana sun tabbatar da cewa mahaifin fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ya riga mu gidan gaskiya a jihar Kaduna da ke Arewacin Najeriya.
Tsohon minista a gwamnatin Buhari, Abubakar Malami ya yi wa Adam A Zango addu'a bayan hadarin mota da ya yi a hanyar Kano-Kaduna. Ya masa fatan alheri.
Jarumar Kannywood, Maryam Malika ta sanar da cewa za ta auri Abdul M Shareef a jihar Kaduna. Amarya da ango sun nemi a halarci daurin auren a Kaduna.
Tace fina-finai a Kano na kare tarbiyya da addini, amma masana da ’yan fim na ganin hakan na tauye fasaha da ’yancin fadin albarkacin baki da kuma dakile Kannywood.
A mafi yawan lokuta idan jaruman Kannywood suka yi aure a tsakaninsu, akan samu martani kala daban-dabana daga mutane musamman ƴan Arewacin Najeriya.
Shugaban hadaddiyar kungiyar masu shirya fim a Kannywood, Umar Maikudi da aka fi sani da Cashman ya rasu a Zariya. Ali Nuhu da Abba El-Mustapha sun yi ta'aziyya.
Kano ta haramta haska fina-finai 22 na Kannywood saboda sabawa da al’adu, lamarin da ke haifar da ce-ce-ku-ce. Fina finan da aka hana haskawa sun hada da Labarina.
Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya yi tsokaci kan halartar shirin Gabon 'Talkshow' da Alkali Abubakar Salihu Zaria ya yi inda ya ce ba laifi ba ne a addinance.
Sheikh Alƙali Abubakar Salihu Zariya ya bayyana a shirin Hadiza Gabon wanda ya haifar da muhawara a kafafen sada zumunta, inda ra’ayoyi suka bambanta matuƙa.
Kannywood
Samu kari