Jihar Kano
Primate Elijah Ayodele ya fada ma dan takarar gwamnan PDP a zaben jihar Nasarawa na 2023, David Ombugadu, da kada ya yi bacci kan shari’arsa a kotun daukaka kara.
Shahararren Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya yi hasashen abin da zai faru a shari'ar zaben jihar Kano, ya ce APC ta shirya kwace mulki karfi da yaji.
Shugaban jam'iyyar APC ta kasa, Dakta Abdullahi Ganduje ya yi martani kan hukuncin zaben gwamnan Kano, ya ce babu matsala su na jiransu a kotun koli.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki ta bayyana gamsuwarta kan hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke kan zaben jihohin Kano da Zamfara.
Yayin da aka yanke hukuncin zaben jihar Kano, mutane sun ci gaba da harkokinsu na yau da kullum ba tare da wata matsala ba, an jibge jami'an tsaro.
Rahotanni sun bayyana cewa har yanzu akwai rulin jami'an tsaro a wasu muhimman wurare a cikin birnin Kano domin tabbatar da bin doka da oda yau Jumu'a.
Karamar ministar babban birnin tarayya Abuja, Mariya Mahmoud, ta taya Nasir Gawuna kan nasarar da ya yi a kotun daukaka kara a ranar Juma’a, 17 ga watan Nuwamba.
Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a babban birnin tarayya Abuja, ranar Jumu'a, 17 ga watan Nuwamba, 2023, ta tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano.
A safiyar yau ne kotun daukaka kara za ta yanke hukuncin zaben Kano, A baya an ji NNPP ta zargi Abdullahi Umar Ganduje da Abdullahi Abbas da shirin hargitsa Kano.
Jihar Kano
Samu kari