Jihar Kano
Jam'iyyar APC ta argi Injiniya Rabiu musa kwankwaso da kokarin rura wutar korar shugabanta Abdullahi Umar Ganduje. Kakakn jam'iyyar a Kano Ahmed Aruwa ya ce ba sa so
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya rantsar da Mustapha Rabiu Musa Kwankwaso da wasu mutum uku a matsayin sababbin kwamishinoni a gwamnatinsa.
Jam'iyyar APC ta bakin mai ba ta shawara kan harkokin shari'a, Abdulkarim Kana, ta ce waɗanda suka sanar da dakatar da Ganduje da ƴaƴan jam'iyya mai mulki ba ne.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Kano ta jingine dakatarwar da aka yi wa Abdullahi Umar Ganduje daga jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Yayin da ake ci gaba da binciken tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, babban ɗansa, Abdul'aziz Ganduje ya ziyarci ofishin yaki da cin hanci a jihar.
Shugabannin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na karamar hukumar Dawakin Tofa a jihar Kano, sun musanta cewa akwai hannunsu a cikin dakatar da Ganduje.
Jam'iyyar APC ta ce ta hanyar damfara aka samu umarnin babbar kotun jihar Kano wadda ta tabbatar da dakatar da Ganduje, don haka ba zai yi aiki ba.
Wanda ake kara na 6 ne kawai ta hannun lauyansa, Nureini Jimoh, ya gurfana a gaban kotun yayin da Ganduje da sauran wadanda ake karar 7 ba su halarta ba.
Jigon APC a Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya bayyana cewa gwamnatin jihar ba ta shirya ba kan binciken Abdullahi Ganduje, ya ce Rabiu Kwankwaso maci amana ne.
Jihar Kano
Samu kari